Mustapha Imrana Abdullahi Hukumar zabe mai zaman kanta a Jihar Kaduna (KADSIECOM) ta sanar da dage zaben kananan hukumomi guda hudu a Jihar. Shugabar hukumar Dokta Saratu Binta Dikko – Audu, ta bayyana hakan a wajen wani taron manema labarai a ofishin hukumar da ke Kaduna, a ranar Juma’a 3 …
Read More »Daily Archives: September 3, 2021
Bamu Da Murya Daya – Dokta Nura Khalid
Mustapha Imrana Abdullahi Wani Malamin addinin musulunci a tarayyar Najeriya mai suna Dokta Nura Khalid, ya bayyana rashin samun hadin kai a tsakanin malaman addinin Islama a matsayin babbar matsalar da ke addabar harkar Koyar da addinin musulunci a kasar. Nura Khalid ya bayyana hakan ne a lokacin da …
Read More »