Mustapha Imrana Abdullahi Kamar dai yadda mutanen garin suka shaidawa wakilinmu cewa yan bindigan sun kai hari a garin Sabuwar kasa ne da ke karamar hukumar Kafur da sanyin safiyar ranar Litinin sun kuma yi awon gaba da iyalan Alhaji Hamza Umar, Sato sun ta fi da yayansa guda hudu. …
Read More »Daily Archives: September 6, 2021
Yan bindiga Na Neman Miliyan 30 Su Saki Kanwar Dan majalisa Tafoki
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Katsina, musamman daga garin Tafoki na cewa yan bindigar da suka sace Kanwar mataimakin shugaban majalisar dokokin Jihar Katsina Injiniya Shehu Dalhatu Tafoki su na neman a ba su kudin fansa na naira miliyan Talatin (30,000 000) kafin su sake ta. …
Read More »Yan bindiga Sun Sace Kanwar Mataimakin Shigaban Majalisar Dokokin Katsina
Mustapha Imrana Abdullahi Wadansu yan bindigar da sula kai Hari garin Tafoki a karamar hukumar Faskari cikin Jihar Katsina sun sace kanwar mataimakin shugaban majalisar dokokin Jihar Injiniya Shehu Dalhatu Tafoki. Wadda aka sacen dai mai suna Asma’u Dalhatu, an sace ta ne da sanyin safiyar ranar Lahadi. …
Read More »Muna Bukatar Gwamnati Ta Kara Daukar Matakan Hana Yara Tuki – Mahadi
Mustapha Imrana Abdullahi An yi kira ga Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin Gwamna Malam Nasiru Ahmad El – Rufa’I, ta kara himma wajen daukar matakan da suka dace domin daukar tsatstsauran matakin da ya dace ga masu ba kananan yara tukin Babura masu kafa uku. Kwamared Mahadi Lawal shugaban kungiyar masu …
Read More »Zulum in Sudan as Borno, Arab Bank Partner on Wheat, Gum Arabic Export
Borno State Governor, Professor Babagana Zulum, was yesterday at the headquarters of Arab Bank for Economic Development in Africa (BADEA) in Khartoum, Sudan, following which partnership was potentially reached for the bank and Borno to partner on exporting wheat and gum arabic produced by farmers in Borno. Zulum was …
Read More »