MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna a karkashin jam’iyyar APC Dokta Abdulkadir Durunguwa ya bayyana cewa burinsa shi ne samar da dauwamammen zaman lafiya a Jihar Kaduna. Abdulmalik Duringuwa ya bayyana hakan ne a lokacin da yake jawabi a wajen bude bakin da ya shiryawa yan jarida da …
Read More »Daily Archives: May 1, 2022
Sallah celebrations: Kaduna church sow clothes, distributes foodstuffs and splashes Cash to over 50 orphans .
The general overseer of Christ evangelical and life intervention church pastor yohanna buru has distributed sallah New clothes, food item’s and Cash to Muslims orphans and widows for the festivities. According to him this is to support the 50 orphans to celebrate the sallah with joy and happiness like …
Read More »YAN BINDIGA SUN KASHE MA’AIKATA 36 A JIHAR KADUNA – YAN KWADAGO
Shugaban kungiyar kwadago reshen Jihar Kaduna kwamared Ayuba Magaji Suleiman ya bayyana cewa ma’aikata mutum 36 ne suka rasa rayukansu sakamakon matsalar yan bindiga a Jihar. Sakamakon hakan ne ya sa a wajen taron bikin yayan kungiyar kwadagon domin murnar ranar bikin ma’aikata ta duniya aka yi shuru na minti …
Read More »