Home / 2022 / May / 09

Daily Archives: May 9, 2022

SANATA BELLO HAYATU GWARZO YA LASHE ZABEN SHIYYAR AREWA

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Sanata Attai  Idoko Ali da ya jagoranci zaben mataimakin shugaban jam’iyyar PDP shiyyar Arewa maso Yamma ya bayyana Sanata Bello Hayatu Gwarzo a matsayin wanda ya lashe zaben da kuri’u 426. Yayin da wanda yazo na biyu Ibrahim Jamo ya samu kuri’u dari uku da sha uku …

Read More »

2023 : SHEKARA CE TA KETARE SIRADI – HAYATU – DEEN

    MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI   An bayyana shekarar 2023 a matsayin wata shekara da za ta zama ta Ketare siradi a matsayin Najeriya.   Dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar PDP Muhammad Hayatu – deen, ya bayyana hakan lokacin da yake yi wa yayan jam’iyyar bayanin dalilinsa na tsayawa …

Read More »