MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP Sanata Dokta Abubakar Bukola Sarki ya tabbatarwa masu zaben tantakarar shugaban kasa (deliget) a Jihar Kaduna cewa in sun bashi damar ya zama dan takarar har nasara ta samu ya zama shugaban Najeriya zai hada kan daukacin yan Najeriya …
Read More »