MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Jam’iyyar APC a tarayyar Najeriya ta bayyana sakamakon zaben da kowane dan takara ya samu daga cikin yan takara Goma 14 da suka tsaya neman jam’iyyar ta tsayar da su takarar shugaban kasa. Asiwaju Ahmad Bola Tinubu – 1271 Ahmad Lawal – 152 Rotimi Ameachi – …
Read More »Daily Archives: June 8, 2022
WORLD BANK/ KTSG PARTNERS ON STORING GIS DATABASE ON SECURITY, TAXATION OTHERS
Katsina state government has set-up a steering committee on the implementation of disbursement link indicator ( DLI 11.3) of the state fiscal transparency accountability and sustainability ( SFTAS) program in the state. The state project manager, Tpl. Buhari Mani disclosed that the program is aimed at updating the records …
Read More »KUNGIYAR NOMAN ZAMANI TA NAMCON TA KADDAMAR DA SHUGABANNI RESHEN JIHAR KATSINA
IMRANA ABDULLAHI ALHAJI Dokta Aliyu Muhammad Waziri Santurakin Tudun Wada Kaduna ya bayyana cewa manufar kungiyar ita ce su ciyar da baki dayan nahiyar Afrika da wadataccen abinci. Aliyu Muhammad Waziri ya bayyana hakan ne a wurin bikin kaddamar da shugabannin kungiyar Noman Zamani ta kasa NAMCON reshen Jihar Katsina …
Read More »AN GARGADI MASU KOKARIN MATSAWA MASU ZABEN DAN TAKARA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Kwamitin shirya zaben dan takarar da zai tsayawa jam’iyyar APC takarar shugaban kasa a tarayyar Najeriya sun bayyana gargadi karara ga masu kokarin matsawa masu zaben dan takara su rubuta sunan da suke bukata sabanin irin tanaje tanajen zaben ya tanadar. A lokacin da aka fara gudanar …
Read More »YAN TAKARA 14 ZA SU FAFATA A ZABEN DAN TAKARAR SHIGABAN KASA A APC
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Jagororin kwamitin shirya zaben dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC domin tsayawa zaben shekarar 2023 sun bayyana cewa ya zuwa yanzu yan takara Goma sha hudu ne 14 za su fafata a zaben. Bayan da aka samu yawan yan takara mutum Tara da suka bayyana janyewarsu …
Read More »YAN TAKARA 23 ZA SU FAFATA A ZABEN FITAR DA SHUGABAN KASA A APC
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An bayyana wa duniya tare da dimbin jama’ar da suka halarci babban taron fitar da dan takarar da zai tsayawa jam’iyyar APC talarar shigaban kass cewa yan takara 23 ne za su fafata a zaben fitar da Gwanin. Gwamnan Jihar Kebbi Abibakar Atiku Bagudu ne ya bayyana …
Read More »