Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Bello Matawalle, ta bayyana rufe wasu kasuwanni a kananan hukumomi biyu sakamakon tabarbarewar harkokin tsaro a Jihar. Kasuwannin da lamarin ya shafa kai tsaye su ne Kasuwannin Mada, Wonaka da Ruwan Bore a karamar hukumar Gusau, da kuma masarautar Yandoto …
Read More »Monthly Archives: June 2022
Security Issues : Zamfara Govt Directed Citizens To Obtain Guns
MINISTRY OF INFORMATION HEADQUARTERS, GUSAU SPECIAL GOVERNMENT ANNOUNCEMENT. Following increase in the activities of bandits in various parts of the state and the government commitment to ensure adequate security and protection of lives and property of the citizenry in the state, particularly during this rainy season, government has resolved to …
Read More »APC MU HADA KAI DOMIN SAMUN NASARA – ABDULLAHI SHEME
IMRANA ABDULLAHI Wani jogo a jam’iyyar APC daga karamar hukumar Faskari a Jihar Katsina Alhaji Abdullahi Haruna Sheme da ake yi wa lakabi da ” go free” ya yi kira ga daukacin yayan jam’iyyar da su hada kai domin samun nasarar lashe zaben shekarar 2023 mai zuwa. Abdullahi Haruna Sheme …
Read More »Ma’aikatar Yada Labarai Ta Samu Nasara
Bayan kammala gasar cin kofin da aka Sanya wa ma’aikatun Gwamnati a Jihar Kano, ma’aikatar yada labarai ta Jihar Jihar samu nasarar lashe kofin da aka Sanya a Gasar. Ga dai kofin a hannun kwamishinan ma’aikatar yada labarai ta Jiha Kwamared Muhammad Garba. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin …
Read More »Gwamna Buni Ya Yabawa Gwamnatin Tarayya Kan Maido Kudaden Ta, A Matsayin Diyya Na Hanyoyi Da Ta Gina
Sani Gazas Chinade, Daga Damaturu Gwamnan jihar Yobe Hon. Mai Mala Buni ya yabawa gwamnatin tarayya bisa amincewar da maido da makudan kudi kimanin Naira biliyan 18 da gwamnatin jihar ta kashe wajen sake gina titunan gwamnatin tarayya guda biyar da ke jihar. Gwamna Buni ya yi …
Read More »APC CONTINUES TO WHIP OUT ALL DIFFERENCES IN ZAMFARA, MEETS LEGISLATORS
Chairman of Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC, Hon Tukur Umar Danfulani has again pledges to whip out all known and unknown differences among members throughout the state. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State made available to …
Read More »Obidient’ movement ‘ll turn to disobedients, obituary in 2023 – Nabena
…Says PDP banking on Dubai connection, Hushipuppy strategies to hack INEC server Former Deputy National Publicity Secretary of the ruling All Progressives Congress (APC) Hon. Yekini Nabena, has said that a perceived “Obedient movement” supporting the presidential ambition of former governor of Anambra state, Peter Obi, on social media …
Read More »Zulum in Egypt, discusses Boko Haram at high-level Forum on Africa
… UN Sec-Gen, Egyptian President participate On invitation, Borno State Governor, Babagana Umara Zulum, is currently in Egypt where he addressed participants at the third edition of Aswan Forum for Sustainable Peace and Development which held on Tuesday, in Cairo. The Aswan Forum was launched in February 2019 …
Read More »Intending Pilgrims Enroute Sokoto to Saudi Arabia Safe
Sokoto state government has confirmed that intending pilgrims from Isa local government area of Sokoto State, on their way to the state capital for take-off to this year’s pilgrimage, were rescued unscathed. In a statement Signed by Muhammad Bello Special Adviser Media and Publicity to the Governor made …
Read More »Korar Malaman Makaranta A Kaduna An Kalubalanci Sanata Uba Sani
Kwamitin da ke fafutukar Yakin neman zaben dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna Isa Ashiru Kudan ya kalubalanci Sanata Uba Sani na APC sakamakon kasa yin maganar da ya yi game da lamarin korar malaman makaranta a Jihar Kaduna. A cikin wata takardar da kwamitin Isa Ashiru ya fitar da aka …
Read More »