Home / 2022 / June (page 2)

Monthly Archives: June 2022

An Rufe Wasu Kasuwanni A Jihar Zamfara

Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Bello Matawalle, ta bayyana rufe wasu kasuwanni a kananan hukumomi biyu sakamakon tabarbarewar harkokin tsaro a Jihar. Kasuwannin da lamarin ya shafa kai tsaye su ne Kasuwannin Mada, Wonaka da Ruwan Bore a karamar hukumar Gusau, da kuma masarautar Yandoto …

Read More »

Security Issues : Zamfara Govt Directed Citizens To Obtain Guns

MINISTRY OF INFORMATION HEADQUARTERS, GUSAU SPECIAL GOVERNMENT ANNOUNCEMENT. Following increase in the activities of bandits in various parts of the state and the government commitment to ensure adequate security and protection of lives and property of the citizenry in the state, particularly during this rainy season, government has resolved to …

Read More »

APC MU HADA KAI DOMIN SAMUN NASARA – ABDULLAHI SHEME

IMRANA ABDULLAHI Wani jogo a jam’iyyar APC daga karamar hukumar Faskari a Jihar Katsina Alhaji Abdullahi Haruna Sheme da ake yi wa lakabi da ” go free” ya yi kira ga daukacin yayan jam’iyyar da su hada kai domin samun nasarar lashe zaben shekarar 2023 mai zuwa. Abdullahi Haruna Sheme …

Read More »

Ma’aikatar Yada Labarai Ta Samu Nasara

Bayan kammala gasar cin kofin da aka Sanya wa ma’aikatun Gwamnati a Jihar Kano, ma’aikatar yada labarai ta Jihar Jihar samu nasarar lashe kofin da aka Sanya a Gasar. Ga dai kofin a hannun kwamishinan ma’aikatar yada labarai ta Jiha Kwamared Muhammad Garba. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin …

Read More »

Intending Pilgrims Enroute Sokoto to Saudi Arabia Safe

  Sokoto state government has confirmed that intending pilgrims from Isa local government area of Sokoto State, on their way to the state capital for take-off to this year’s pilgrimage, were rescued unscathed.   In a statement Signed by Muhammad Bello Special Adviser Media and Publicity to the Governor made …

Read More »