…Ina son a kullum in ga jama’a a tare da ni Daga Imrana Abdullahi Alhaji Abdullahi Idris da ake yi wa lakabi da Jagaban Matasa fitaccen dan siyasa ne a Jihar Kaduna ya jaddada kiran da yake yi wa daukacin al’umma Maza da Mata da su rika kula da …
Read More »Dokta Saminu Dalhatu Da Iyalinsa Za Su Yi Saukar Karatu A Gusau
Daga Imrana Abdullahi Kamar yadda muka samu sanarwa daga Dokta Saminu Dalhatu wanda ya kammala digiri digirgir wato digiri na uku. “Amadadin ni da iyalai na, ina farin cikin sanardakai yara na biyu sun kammala haddace AlQur’ani mai Girma tare da biyu da suka sauke da kuma haddace wani sashe …
Read More »PDP Northwest Youth Leader Atiku Yabo Commends Senator Garba Maidoki
In an efforts to see the large number of people who came out in an election day and in the morning and even under the hot sun showed their love for him by coming together to vote for him and as a result he became a member of the Senate …
Read More »Yadda Gwamna Aliyu Ke kokarin Mayar Da Talauci Tarihi A Jihar Sakkwato
A abinda ake gani martani ne na sauri ga matsalolinda suka addabi kasa,nunawa manya daga ciki tsakanin a fannin tattalin arziki, a fayyace matsalar talauci, Gwamna Ahmad Aliyu ya kaddamar da gagarumin tsarin rage talauci a fadin jihar,ta hanyar nada gogaggiyar tauraruwa kuma jajirtacciyar yar rajin kare hakkin Bil Adama, …
Read More »MISSING JOURNALIST FOUND DEAD IN ZAMFARA, NUJ CALLS FOR THOROUGH INVESTIGATION ON DEATH OF VETERAN JOURNALIST: HAMISU DANJIBGA
Zamfara State Council of the Nigeria Union of Journalists regret to announce the death of Hamisu Danjibga a reporter with Voice of Nigeria (VON) whose body was found in a sock away behind his house three days after missing. In a statement Signed by IBRAHIM …
Read More »An Kashe Tsohon Dan jarida Hamisu Danjibga A Gusau
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Zamfara na cewa wadansu mutane da ya zuwa yanzu ba a san ko su waye ba sun kashe tsohon dan jarida a Jihar Zamfara Malam Hamisu Danjibga. Kafin mutuwarsa dai ya yi aiki da kafafen yada labarai da dama da suka …
Read More »BREAKING: Kano declare 24-hour curfew
Following the declaration of the All Progressives Congress (APC), governorship candidate Nasiru Gawuna, Kano state Government has imposed a 24 – hours Curfew in the state READ THE FULL POLICE STATEMENT BELOW: *KANO STATE POLICE COMMAND* *20TH SEPTEMBER 2023* *PRESS RELEASE* *ENFORCEMENT OF TWENTY-FOUR HOURS (24HRS) CURFEW …
Read More »Kotu Ta Ce Nasiru Yusuf Gawuna Ne Ya Lashe Zaben Gwamnan Kano
Kotun sauraren kararrakinnzaben Gwamna a Jihar Kano tini ta Sallami Gwamna ABBA Kabir Yusuf a matsayin Gwamnan Jihar Kano, inda ta bayyana Nasiru Yusuf Gawuna a matsayin wanda ya lashe zaben Gwamna da aka yi a ranar 18 ga watan Maris na shekarar 2023. An dai bayyana ABBA Kabiru Yusuf …
Read More »Fulani Advised To Support Govt Effort To Prevent Crime In Kwara State
Residents of Fulani communities in Kwara state have been urged to support the state government efforts to prevent kidnapping,Cattle rustling and other criminal activities in the state. The Chairman Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria ,Kwara state Chapter , Alhaji Bello Abubakar made the call while speaking …
Read More »Kashim Shettima ya nada Hakeem Baba Ahmed Mai taimaka masa Kan lamuran siyasa
Daga Imrana Abdullahi Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya nada Dokta Hakeem Baba Ahmed a matsayin mai ba shi shawara na musamman kan harkokin siyasa. Dokta Hakeem ya fito daga Zariya ne a jihar Kaduna kuma dangi daya da Yusuf Datti dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar yar kwadago …
Read More »