MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI BAUANAN da muke samu daga cikin garin Funtuwa Jihar Katsina sun tabbatar mana cewa wata mummunar Gobara ta Kone kusan dukkan shahararriyar makarantar Liman Sa’idu da ke Unguwar Dutsen reme. Ita dai wannan makarantar ta Liman Sa’idu Funtuwa ita ce ta farko da aka fara ginawa da …
Read More »FG COMMISSIONED N8.7 BILLION OPERATIONAL VEHICLES AND SECURITY EQUIPMENT FOR POLICE
Federal Government through the Nigeria Police Trust Find (NPTF) has donated 200 Buffalo branded operational vehicles, Bulletproof vests, Protective helmets, drugs, and medical equipment to the Nigeria Police Force (NPF) to aid policing in the country. In a statement Signed by Bolaji O. Kazeem Head (Press and …
Read More »Za A Kammala Gyare gyaren Filin Wasan Ahmadu Na- Funtuwa
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Bayanan da muke samu daga Katsina na cewa an shirya kammala aikin ginin filin wasa na Ahmadu Na- Fintuwa da ke cikin birnin Katsina a farko watanni uku na wannan shekarar. Bayanan dai sun tabbatar mana cewa an kasa aikin ne zuwa kashi biyu na farko …
Read More »DEVELOPMENT OF MINNA CITY CENTRE IMPROVES SOCIO-ECONOMIC GROWTH OF NIGER – SSG
The Secretary to the Niger State Government (SSG), Ahmed Ibrahim Matane has stated that the development of the moribund Minna City Center would improve the socio-economic growth of the State. In a statement Signed Lawal Tanko Information Officer SSG’s Office that made available to news men revealed that. …
Read More »You are an inspiration to Nigerians, Benue PDP Senator tells Zulum
A PDP chieftain, Senator Abba Moro, representing Benue South Senatorial district has described the Governor of Borno State, Prof. Babagana Umara Zulum, as an inspiration whose exemplary leadership has made Nigerians to wish for more leaders like him. Senator Moro spoke on Wednesday in Maiduguri when the Senate Committee …
Read More »Buhari Ya Janye Haramcin Tuwita A Najeriya
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI A cikin wata sanarwa daga bakin mai magana da yawun shugaban tarayyar Najeriy Malam Garba Shehu, ya sanar da cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya janye haramcin da aka Sanya wa shafin Tuwita a baki dayan kasar. Kamar yadda aka sanar cewa a cikin wannan wata na Janairu …
Read More »AN DAKATAR DA YQJIN AIKIN DIREBOBIN BABURA MASU KAFA UKU A KANO
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI BAYANAN da muke samu daga Jihar Kano na cewa yayan kungiyar Direbobin da ke sana’ar tukin Babura masu kafa uku da ake kira Keke Nafef sun Dakatar da yajin aikin da suka fara tun ranar Litinin da ta gabata. Rahotannin da muke samu daga Jihar Kano na …
Read More »ZAMFARA PDP AND SCARY GUILT OF SHAME
By Yusuf Idris Gusau It has been weeks of crises of confidence among principal officers and indeed supporters of the People’s Democratic Party since the defection of Bello Matawalle out of the party mid last year. The exit of the Governor is no doubt a big blow to the …
Read More »Kasuwancin Hadin Gwiwa Na Bunkasa Tattalin Arziki – Sarkin Zazzau
Imrana Abdullahi Mai martaba Sarkin Zazzau Alhaji Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli,ya bayuana cewa tsarin kasuwancin hadin Gwiwa na kara bunkasa dukkan harkokin kasuwanci da kuma samun karko a koda yaushe. Sarkin Zazzau ya bayyana hakan ne lokacin da ya kai ziyarar gani da ido a katafaren Gidan Gonar …
Read More »Borno: Zulum worried over rise of ISWAP terrorists
… Says Boko Haram surrender making impact Borno State Governor, Professor Babagana Umara Zulum has expressed strong concern over the increasing presence of terrorists from the Islamic State West Africa Province (ISWAP) in some parts of the State, and called for urgent security measures to curtail their …
Read More »