The Chief of Staff to the Speaker of the House of Representatives, Honourable Sanusi Garba Rikiji has hosted the newly inaugurated Zamfara State APC Chairman to a congratulatory dinner at his residence in Maitama District, Abuja. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary …
Read More »Makarantar Haqqul Mubeen Dangoma ta yaye dalibai karo na II
Makarantar Islamiyya ta Madrasatu Haqqil Mubeen dake garin Dangoma a Karamar Hukumar Jama’a ta jihar Kaduna ta yaye xalibai 31 da su kayi saukan karatun Qur’ani; mata 29, maza 2 tare da kaddamar da neman taimakon karin ginin azuzuwa a makarantar. Yayinda yake jawabi a wajen bikin saukan …
Read More »Mass transit: Zulum launches 610 taxis, tricycles, buses in Maiduguri
… Gives N50m to 1,000 operators … Targets 3,200 beneficiaries Borno Governor, Professor Babagana Umara Zulum, has launched 610 taxis, tricycles and buses to enhance urban mass transportation in Maiduguri and parts of Jere and Konduga Local Government Areas which fall under the metropolis. Zulum …
Read More »AKWAI KYAKKYAWAR DANGANTAKA TSAKANIN KASTLEA DA NUJ KADUNA – MEJO RIMI
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI. Shugaban hukumar kiyaye hadurra ta Jihar Kaduna KASTLEA Mejo Garba Yahaya Rimi, ya bayyana cewa babban aikin da aka Dora masu alhakin yi shi ne tabbatar da tsare dokoki da dukkan ka’idojin tuki a baki dayan titunan Jihar. Musamman ma duba mutane masu yin amfani da wyar …
Read More »MUNA BUKATAR JIRAGEN YAKI – SANATA MANDIYA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Sanata mai wakiltar yankin Funtuwa ta Kudu da ake kira Karaduwa a Jihar Katsina Sanata Bello Mandiya, ya bayyana matukar damuwarsa da irin yadda yan bindiga ke kai hare hare suna kwashe jama’a a wasu sassan yankunsa da nufin karbar kudin fansa. Sanata Bello Mandiya ya …
Read More »Resettlement: Zulum, Yahaya attend as Buhari inaugurates presidential committee on Northeast’s refugees, IDPs
… Praises Zulum Borno State Governor, Babagana Umara Zulum, alongside his colleague, the Governor of Gombe, Inuwa Yahaya, were in attendance on Wednesday, when President Muhammadu Buhari inaugurated a Presidential Committee on the Repatriation, Return and Resettlement of refugees and Internally Displaced Persons (IDPs) in the North-East …
Read More »BOLA AHMED TINUBU NAGARI NA KOWA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Sakamakon irin shauki na Zakuwa da kosawar da dimbin al’ummar Najeriya suka yi domin ganin Nagari na kowa da ake yi wa lakabi da Inuwa baki kyamar kowa wato cikakken dan kishin kasa Dokta Bola Ahmad Tinubu, wanda ya yi an gani musamman lokacin …
Read More »Attacks: Zulum In Zamfara as Northeast Governors Donate N20m
… Says Matawalle is a dedicated Governor Governor of Borno State and chairman of Northeast Governors forum, Professor Babagana Umara Zulum, was in Gusau, Zamfara State, on Monday on behalf of governors of Adamawa, Bauchi, Gombe, Taraba and Yobe States to show empathy and solidarity over recent attacks on communities …
Read More »KUNGIYAR MATA TA WOPIN TA YI KIRA GA GWAMNATI,KUNGIYOYI GAME DA ZAMAN LAFIYA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI KUNGIYAR Mata masu fadakarwa a samu zaman lafiya a kowane irin mataki mai suna “Women for peace in Nigeria” ta yi kira ga Gwamnati, da daukacin kungiyoyi da su kara zage damtse domin tabbatar da zaman lafiya a dukkan sako da lungun kasar baki daya. Shugabar kungiyar …
Read More »MASARI AYI HATTARA DA AIKIN RAJISTAR ZABE A JIHAR KATSINA – MELA MASKA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Wani jigon al’umma a Jihar Katsina Alhaji Rabi’u Lawal Maska da ake kira “Rabe Mela” ya yi kira ga hukumar zabe da sauran masu ruwa da tsaki a fadin tarayyar Najeriya musamman Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari da su mayar da hankali game da irin yadda …
Read More »
THESHIELD Garkuwa