Home / andiya (page 361)

andiya

Gwamna Zulum Ya Hana Bangar Siyasa A Gwoza

Gwamna Zulum Ya Hana Bangar Siyasa A Gwoza Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Borno Babagana Umara Zulum ya bayyana rashin jin dadinsa da irin yadda matasa ke yin bangar siyasa a Goza inda nan take ya soke duk wani nau’in bangar a wurin baki daya. Gwamna Zulum ya bayyana cewa …

Read More »

GOVERNOR MATAWALLE VOWS TO CONTINUE WITH PEACE PROCESS AS KILLINGS OF INNOCENT SOULS  REDUCES SIGNIFICANTLY.

Zamfara State Executive Governor Hon.Dr. Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) has vowed to continue with his administration’s peace process as killing of innocent souls is significantly reducing since the begining of the peace talk with the bandits.   In a statement Signed by YUSUF IDRIS GUSAU Director General, Media Public …

Read More »

Allah Ya Yi Wa Wakilin Muryar Amurka VOA Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Wakilin VOA Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi  Kungiyar yan jarida ta kasa (NUJ) reshen Jihar Adamawa ta bayyana kaduwarta da samun labarin rasuwar daya daga cikin yayanta wakilin Muryar Amurka, Ibrahim Abdul’Aziz. Tsohon dan jarida wanda kafin rasuwarsa wakili ne na gidan rediyon muryar Amurka (VOA) kuma …

Read More »

Rundunar Yan Sanda Ta Kama Barayin Mota Biyu (2)

Rundunar Yan Sanda Ta Kama Barayin Mota Biyu (2) Mustapha Imrana Abdullahi Rundunar Yan Sanda ta kasa reshen Jihar Kaduna karkashin jagorancin kwamishinan yan Sanda UM Muri ta bayyana cewa ta samu nasarar kama wadansu da ake yi wa zargi da satar motoci biyu. Rundunar ta bayyana hakan ne a …

Read More »

Commissioner Sagir Bafarawa Visits Project Site 

Commissioner Sagir Bafarawa Visits Project Site  Imrana Abdullahi The Honorable Commissioner Ministry of Environment Alhaji Sagir Attahiru Dalhatu Bafarawa today paid an inspection visit to the ongoing construction of drainages in Mabera area. In a statement Signed by Jamilu Abdullahi, Communication Officer, Sokoto NEWMAP. Made available to Journalist Revealed that …

Read More »