Gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Abdulkadir Muhammed ya marabci majalisar Masarautar Bauchi da ta kai masa gaisuwar sallah karkashin jagorancin me martaba Sarkin Bauchi Dakta Rilwanu Suleiman Adamu. Da yake jawabi, Gwamna Bala ya alakanta nasarorin da gwamnatin sa ke samu da goyon baya da hadin kai da masu …
Read More »Shugabannin APC Sun Yaba Da Gudunmuwar Sardaunan Badarawa Da Ke Kawo Ci Gaba
GAMAYYAR hadin gwiwar shugabannin Jam’iyyar APC na Kananan Hukumomin shiyyar Kaduna ta Tsakiya sun yi kira da a sami wani kwakkwaran matsayi na girmamawa a ba tsohon Shugaban riko na Kaduna ta Arewa Honarabul Usman Ibrahim, wanda aka fi sani da Sardaunan Badarawa saboda biyayyarsa ga jam’iyyar. Shugannin …
Read More »A Daina Fadin Abin Da Ba Shi Ake Aikatawa Ba – Makarfi
Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Ahmad Muhammad Makarfi, ya yi kira ga daukacin al’umma baki daya da su daina fadin abin da ba shi suke aikatawa ba. Sanata Ahmad Muhammad Makarfi ya bayyana hakan ne lokacin da yake ganawa da manema labarai a Kaduna jim kadan bayan …
Read More »Zulum, Shettima, IGP Lead VIPs to Eid Prayers in Maiduguri
Governor of Borno State, Babagana Umara Zulum, Senator representing Borno Central, Kashim Shettima, and the Inspector General of Police, Baba Alkali, led top government officials and other muslim faithful to perform two Rak’at Eid Prayers in Maiduguri on Tuesday. The Shehu of Borno, Abubakar Ibn Umar Garbai Elkanemi, Senator …
Read More »Eid-Eel-Kabir : Tolerance, love, fervent prayers, ways out of Nigeria’s travails , says Wamakko
The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate Committee on Anti Corruption, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko says tolerance , love, respect for one another and fervent prayers are some of the most plausible ways out of the current Nigeria’s travails . In a statement …
Read More »Masarautar Jama’a ta soke bukukuwan Sallah
Mai Martaba Sarkin Jama’a dake kudancin jihar Kaduna, Alhaji Muhammad Isa Muhammad II ya bi sauran manyan masarautu dake jihohin da aka bayyana tsoron alamun bayyanar cutar korona wajen dakatar da bukukuwan Sallar layya. Sarkin, yayi wannan kira ne a yau cikin takardar manema labarai da …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE CONGRATULATES HARUNA DUTSIN- MA AS THE NEW CORRESPONDENTS CHAPEL CHAIRMAN
Zamfara State Governor Executive Governor,, Hon. Dr. Bello Mohammed Matawalle MON (Shattiman Sakkwato) heartily congratulates the new Executive Members of the Correspondents Chapel of the state’s Council of the Nigeria Union of Journalists (NUJ). In a statement Signed by YUSUF IDRIS GUSAU Director General, Media, Public Enlightenment and Communications …
Read More »Sallar Idi: A Yi Wa Buhari Da El- Rufa’i Addu’ar Samun Nasarar Kalubalen Tsaro – Sardaunan Badarawa
Daga Wakilin Mu YAYIN da al’ummar Musulman duniya ke sake gudanar da wani bikin babbar Sallar Layya (Idi-El-Kabir) don tunawa da sadaukarwa da biyayya ga umarnin Allah da Annabi Ibraham da dansa Ismail, tsohon shugaban rikon karamar hukumar Kaduna ta Arewa Honarabul Usman Ibrahim, wanda aka fi sani da Sardaunan …
Read More »Babu Yaki Tsakanin Al’ummar Atyap Da Fulani A Kudancin Kaduna
Babu Yaki Tsakanin Al’ummar Atyap Da Fulani A Kudancin Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Kugabannin kungiyar al’ummar Atyap ta kasa karkashin jagorancin Samue Timbiwak Achie, sun bayyana wa duniya cewa ba suna cikin Yaki ba ne da mutanen al’ummar Fulani da ke yankin Kudancin Kaduna ko a ko’ina a fadin duniya. …
Read More »Kotu Ta Iza Keyar Abduljabbar Zuwa Gidan Yari
Mustapha Imrana Abdullahi Kotu a Jihar Kano ta caji Shaikh Abduljabbar Nasiru Kabara, da laifin yin batanci, tunzura jama’a sakamakon hakan ta mika ajiyarsa gidan gyaran hali, wato kurkukun da ke Kano. Indai Za’a iya tunawa Shaikh Abduljabbar Nasiru Kabara, Malamin addinin musulunci ne da ke Kano wanda ya rika …
Read More »
THESHIELD Garkuwa