Allah Ya Yi Wa Shaikh Ahmad Lemu Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda aka samu sanarwa daga Nuruddeen Lemu a madadin iyalan Shaikh Dokta Ahmad Lemu cewa Allah ya yi masa Rasuwa a safiyar yau a garin Minna na Jihar Neja a tarayyar Nijeriya. Kamar dai yadda sanarwar ta bayyana …
Read More »Mutane 47 Sun Kamu Da Korona, 12 Suka Mutu A Jigawa
Mutane 47 Sun Kamu Da Korona, 12 Suka Mutu A Jigawa Mustapha Imrana Abdullahi Bayanai daga Jihar Jigawa yankin arewa maso Yamma na cewa an samu wata matar da ta kamu da Cutar Korona a Jihar Jigawa. Ita dai wannan mata an tabbatar da kamuwarta ne bayan da aka yi …
Read More »Farfesa Sule Bello Ne Shugaban PRP Ba Falalu Bello Ba – St Kamven Nannim
Farfesa Sule Bello Ne Shugaban PRP Ba Falalu Bello Ba – St Kamven Nannim Mataimakin shugaban Jam’iyyar PRP reshen Jihar Kaduna st Kamven enoch Nannim ya bayyana Farfesa Sule Bello a matsayin shugaban jam’iyyar PRP na kasa sabanin yadda wadansu ke ikirarin cewa Falalu Bello ba. ” Ai mu a …
Read More »12 perish in road accident along Kaduna-Abuja road, 25 injured.
KDSG Security Update: Wednesday 23rd December, 2020. – Commissioner leads enforcement patrol along route The Kaduna State Government has received a report from security agencies on a fatal road traffic crash which occurred this morning at kilometer 26 of the Kaduna-Abuja highway. The crash, which involved a trailer, …
Read More »SOKAPU donates relief materials to IDPs of renewed attacks in Zangon Kataf
SOKAPU donates relief materials to IDPs of renewed attacks in Zangon Kataf Following renewed attacks in parts of Zango Kataf Local Government Area of Kaduna state, about two thousand five hundred internally displaced persons are currently taking refuge at the Mercy Camp in Zonkwa. The victims mostly women, …
Read More »Exclusive: North Central To Clinch APC Presidential Ticket in 2023
Exclusive: North Central To Clinch APC Presidential Ticket in 2023 The ruling All Progressives Congress might be looking at the North Central geo-political zone ahead of the 2023 presidential election, our medium can authoritatively report. Despite the presidential election being some 38 months away, political fireworks are beginning …
Read More »Lull at Illela border in spite of border reopening
Lull at Illela border in spite of border reopening From Our Special Correspondent in Sokoto There was a lull of activities at the Illela border control post, in Sokoto State, in spite of the reopening of four land borders since Thursday. President Muhammadu Buhari had since last Thursday directed …
Read More »Masu Matakin Albashi Kasa Da 14 Su Yi Aiki Daga Gida – El- Rufa’I
Masu Matakin Albashi Kasa Da 14 Su Yi Aiki Daga Gida – El- Rufa’I Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I ta bayar da sanarwar cewa dukkan wani da yake kasa da matakin Albashi na 14 su ci gaba da yin aiki daga gidajensu …
Read More »Gwamnan Jihar Akwa Ibom Ya Bayar Da Umarnin Yin Binciken Abin Da Ya Faru A Makarantar Deeper Life
Gwamnan Jihar Akwa Ibom Ya Bayar Da Umarnin Yin Binciken Abin Da Ya Faru A Makarantar Deeper Life Mustapha Imrana Abdullahi Sakamakon irin korafe korafen da wadansu iyayen yara suka yi game da abin da ya samu dansu dalibi a makarantar kwalejin Deeper Life da ke Uyo. Gwamnan Jihar ya …
Read More »An Yi Zanga Zangar Wutar Lantarki A Kaduna
An Yi Zanga Zangar Wutar Lantarki A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Mazauna rukunin gidaje na Ministerial Pilot da ke Milenium city cikin garin Kaduna sun fito kwansu da kwarkwata domin yin Zanga zangar cika masu kudin wutar da kamfanin raba wutar lantarki yake yi masu. Su dai wadannan mutane …
Read More »