Press Statement Kano Emirates: “I Have No Constitutional Right To Interfere,” Says President Buhari In what appears like putting a stop to all speculations that President Muhammadu Buhari said this or that concerning the Kano Emirates development, the President dispelled all those behind the scene statements when he said it …
Read More »Kwamitin Gwamnatin Kaduna Ya Kai Ziyarar Aiki Bakin Dogo
A Kaduna, Imrana Abdullahi Gabanin fara aikin kasuwar bakindogo da ke cikin garin kaduna tawagar kwamitin da aka kafa domin aikin rage cinkoso ya ziyarci kasuwar bakin dogo. Shi dai wannan kwamitin na karkashin jagorancin kwamishinar ma’aikatar gidaje da bunkasa birane masaniyar harkar taswirar Zane Zane Fausat Ibikunle, sun tabbatar …
Read More »GANDUJE CONDOLES WITH FAMILY, NUJ OVER DEATH OF JOURNALIST
PRESS RELEASE Governor Abdullahi Umar Ganduje of Kano state has expressed his deep condolences to the family of late Dominic Uzu, a journalist with an online publication, as well as to the Nigeria Union of Journalists (NUJ), Kaduna State chapter, over the death of the journalist. The governor, who commiserated …
Read More »Buhari Ya Kaddamar Da Fara Aiki Da Jiragen Yaki
Daga Abdullahi Dan Dorawar Andi A kokarin Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Alhaji Muhammadu Buhari na ganin an kawo karshen rashin tsaro a tarayyar Nijeriya Gwamnatin ta kaddamar da fara aiki da jiragen yakin sama guda uku masu feshin wuta da kansu. Gssu nan kamar yadda za a gansu a cikin …
Read More »Allah Ya Yi Wa Yayar Gwamna Nasiru Ahmad El- Rufa’i Rasuwa
Mustapha Imrana Abdullahi Ita dai wannan baiwar Allah ta rasu ne lokacin da take Sallah a masallacin Madina da ke kasar Saudiyya a yau. Hajiya Safiya da ake wa lakabi da Goggo Atu, ta rasu ne ba tare da wani rashin lafiya ba a lokacin da take sallar Azahar a …
Read More »An Nada Sabon Hakimin Faskari A Jihar Katsina
Mustapha Imrana Abdullahi Maimartaba Sarkin Katsina Alhaji Dr AbdulMumin Kabir Usman ya amince da nadin Malam Aminu Tukur Usman Sa’idu a matsayin sabon Sarkin Yamman Katsina Hakimin Faskari. Malam Aminu dai ya gaji Mahaifin shi ne, Alhaji Muhammadu Tukur Usman Sa’idu wanda Allah Ya yi ma rasuwa ranar Juma’a 24 …
Read More »Gwamna Tambuwal Na Mayar Da Hankali Wajen Ginin Makarantu Da Gyaregyaren Wadansu
Daga Wakilinmu Gamzaki Gwamnnan Jihar Sakkwato ya mayar da hankalinsa wajen bunkasa harkokin Ilimi ta wajen kashe biliyoyin naira domin gina makarantu da kuma yi wa wadansu ingantattun gyare gyare a fadin Jihar baki daya. Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Asabar, lokacin da yake zagayawa domin duban yadda …
Read More »Balarabe Goronyo family sponsors surgeries of 31 eye patients in Sokoto
From Mohammed Salisu Sokoto The Balarabe Goronyo family based in the Galadanchi area of Sokoto metropolis, at the weekend sponsored the successful surgical operations of thirty one persons suffering from Cataract, out of the fourty five eye patients earlier screened for the exercise . The successful exercise was conducted by …
Read More »Sen Wamakko sponsors 10 indigent students to Ghana Tech Varsity
Senator Aliyu Magatakarda Wamakko has sponsored ten indigent students to the Institute of Technology, the University of the Future, Accra, Ghana, for various undergraduate studies in Science , Engineering, Technology, Medical and Accounting Fields. This is contained in a statement signed by Bashir Rabe Mani, Special Assistant,Media and Publicity, Senator …
Read More »Da Za’a Ratattake Masu Satar Mutane Da Bam Da Sai Tarihi – El-Rufa’I
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i ya bayyana cewa da Gwamnati za ta yi amfani da sojojin sama su shiga cikin dazuzzukan da masu satar mutanen nan suke da za a yi maganinsu cikin lokaci. Malam Nasiru ya bayyana hakan a lokacin da yake amsa tambayoyin …
Read More »