Home / Ilimi (page 5)

Ilimi

Adamu Atta Ya Dauki Nauyin Yara Dubu 12 Su Yi Karatu

  Mustapha Imrana Abdullahi     A kokarin ganin ya ci gaba da Tallafawa al’ummar Jihar Kaduna,Najeriya da nahiyar Afrika baki daya mai kishin jama’a domin ganin kowa ya tsaya da kafafunsa Alhaji Adamu Atta ya dauki nauyin yara a kalla dubu Goma sha biyu da ga garin marabar Jo’s …

Read More »

Yan bindiga Sun Harbe Daliban Jami’a Uku Da Suka Sace

Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Gwamnatin Jihar Kaduna na cewa yan bindigar da suka sace daliban jami’ar  Greenfield mai zaman kanta da ke Kaduna sun halaka guda uku daga cikinsu. Kamar yadda wata sanarwar da ke dauke da sa hannun Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida na …

Read More »

Wani Wa’azi Daga Allah Da Tauhidi

Mustapha Imrana Abdullahi Wata rana wani Direban mota da ke aiki a Kwalejin ilimin kimiyya da fasaha ta Gwamnatin tarayya da ke Kaduna, ya dauko wata Fara da ta makale a sandar share gilashin mota ( waifa) har yazo Kaduna tun daga garin Abuja ya na zuwa otal din motel …

Read More »

Sarkin Yaki Bello Kagara Nagari Na Kowa – Dalibai

Sarkin Yaki Bello Kagara Nagari Na Kowa – Dalibai Mustapha Imrana Abdullahi Sakamakon irin kokarin da Alhaji Bello Hussaini Kagara yake yi domin ganin an ciyar da ilimi gaba tun daga garin Kagara, Masarautar Danejin Katsina, karamar hukumar Kafur, Jihar Katsina da Nijeriya baki daya ya sa dimbin dalibai daga …

Read More »