Gwamna Aminu Bello Masari ya yi kira ga iyaye da su rika juriyar sa ido da kula da tarbiyyar ‘ya’yan su mata, madadin su rika hana su zurfafa Ilimin su zuwa matakar gaba da Sakandare. Alhaji Aminu Bello Masari ya yi wannan kiran ne a fadar Gwamnatin Jihar Katsina yayin …
Read More »Fito Na Fito Da Gwamnati Bashi A Tsarin Musulunci – Shaikh Sambo Rigachikun
Fito Na Fito Da Gwamnati Bashi A Tsarin Musulunci – Shaikh Sambo Rigachikun Mustapha Imrana Abdullahi Sanannen Malamin addinin Musulunci mataimakin shugaban kungiyar Izala ta kasa bangaren Jos Shaikh Yusuf Sambo Rigachikun ya bayyana cewa ba dai dai bane yin fito na fito, Zanga Zanga ko yi wa Gwamnati tawaye. …
Read More »Za ‘ A Koma Makaranta A Ranakun 18, 19 Ga Wannan Watan – Kwamishina Makarfi
Za A Koma Makaranta A Jihar Kaduna – Kwamishinan Ilimi Mustapha Imrana Abdullahi Kwamishinan ma’aikatar ilimin Jihar Kaduna Dokta Shehu Usman Muhammad Makarfi ya bayyana cewa Gwamnatin Jihar Karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ta kammala shirin bude makarantu a ranar 18 da 19 ga wannan watan. Kwamishinan ya …
Read More »Za A Kafa Harsashin Ginin Jami’ar Karaduwa – Nura Khalil
Za A Kafa Harsashin Ginin Jami’ar Karaduwa – Nura Khalil Mustapha Imrana Abdullahi Wani mai kishin al’ummar Jihar Katsina da arewacin N8jeriya baki daya kuma shahararren dan siyasa da ya yi takarar neman kujerar Gwamnan Jihar Katsina ya tabbatar da cewa nan ba da jimawa ba za a kafa harsashin …
Read More »Ganduje Ya Bayar Da Kudin Gyaran Makarantun Firamare A Kano
Imrana Abdullahi Kamar yadda aka Sani Gwamnati ta mayar batun ilimin Firamare da Sakandare kyauta domin a samu ci gaban da kowa yake fatan ganin an samu. Gwamnan Jihar Kano Alhaji Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya mikawa daukacin kananan hukumomi 44 kudin gyaran makarantun Firamare, domin yin kai tsaye wajen …
Read More »Isma’il Shehu Ya Zama Furofesa
Imrana Abdullahi Wani fitaccen dan jarida mai sharhi a kan al’amuran yau da kullum masanin kimiyyar siyasa kuma Malamin jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya Malam Isma’il Shehu ya zama Firofesa an dai nada shi wannan matsayi ne a kwanan nan. Hakan tasa yan uwa da abokan arziki ke taya …
Read More »Muna Kwana Da Tashi Da Matsalar Ilimi A Jigawa – Gwamna Badaru
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Badaru Abubakar ya bayyana cewa babbar matsalar da suke kwana da tashi da ita itace ta inganta harkar ilimi a Jihar Jigawa. Gwamna Badaru Abubakar ya bayyana hakan ne a cikin wani shirin tattaunawa na rediyon bbc hausa. Gwamnan ya ce ta yaya …
Read More »Jihar Zamfara Ce Matattara Almajirai – Gwamna Matawallen Maradun
Imrana Abdullahi A lokacin da wadansu Gwamnoni a tarayyar Nijeriya ke kokarin raba Jiharsu da batun almajiranci sai ga Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Bello Mohammed Matawallen Maradun Maradun shelar kiran dukkan wanda aka kora daga inda sule da su zo Jihar Zamfara a ba su masaki. Gwamnan ya bayyana hakan …
Read More »Kungiyar Tsofaffin Daliban Kaduna Poly Sun Tallafawa Mutanensu
Daga Dattijo Abdullahi Kungiyar tsofaffin daliban makarantar kwalejin kimiyya da fasaha ta Kaduna sun Tallafawa wasu daga cikin tsofaffin daliban da kayan abinci domin rage masu radadin zaman gida da ake ciki sakamakon cutar Korona bairus. Da yake jawabi a wajen taron rabon kayan abincin da aka rabawa mutane 105 …
Read More »Kungiyar Kwadago Ta Bukaci A Biya Ma’aikata Hakkinsu
Shugaban Kungiyar kwadago ta kasa reshen Jihar Kaduna Kwamared Ayuba Magaji Suleiman, ya yi kira ga Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El – Rufa’i, da ta biya ma’aikatan kananan hukumomi dubu 21 da Malaman makaranta da aka sallama daga aiki harkokinsu. Kwamared Ayuba Suleiman, ya yi wannan …
Read More »