…A karamar Hukumar Nangere.. Salisu Yerima Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Shugaban riko na karamar hukumar Nangere Honarabul Salisu Yerima ya bayyana cewar, sun gudanar da ayyukan raya kasa masu tarin yawa a karamar hukumar su daga shekarar 2022-2023. Shugaban ya bayyana hakan ne a yayin da Kungiyar ‘yan jarida …
Read More »GWAMNAN ZAMFARA YA KAI ZIYARAR JAJE TSAFE, YA JADDADA ANIYAR KAWO ƘARSHEN MATSALAR TSARON
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya tabbatar da aniya cewa gwamnatinsa na kokarin magance matsalar tsaron da ke addabar jihar. Gwamnan ya bayyana haka ne a wata ziyarar jajantawa da ya kai fadar Sarkin Tsafe, Alhaji Muhammadu Bawa bisa harin rashin imanin da ‘yan bindiga suka kai …
Read More »GWAMNA BALA MUHAMMAD YA DAUKI SABABBIN MA’AIKATA DUBU DAYA (1000)
Sanarwa Hakan na kunshe ne cikin kudirin shirin manufar shawo kan karancin ma’aikatan da ake fuskanta a wasu ma’aikatu, fannoni da rassan gwamnati a jihar Bauchi. Gwamnan ya yi alkawarin samawa matasa aikin yi Alkawari samar da aiki ga matasan jihar ta Bauchi. Yayin da yake zantawa da ‘yan jarida …
Read More »GWAMNAN JIGAWA YA NADA JAMI’AN YADA LABARAI
Daga Imrana Abdullahi A kokarin ganin an fadakar da daukacin dukkan jama’a game da irin abubuwan da ke faruwa na Gwamnati a Jihar Jigawa yasa Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya amince da nadin Hamisu Gumel a matsayin babban sakataren yada labaran sa. Bayanin h akan na kunshe ne …
Read More »AN YI KIRA GA MANIYYATAN JIHAR BAUCI SU KARA HAKURI
….A Shirye Muke Mu Mayarwa Masu Bukata Kudinsu Hukumar jindadin alhazai ta Jihar Bauchi ta kira yi Maniyyata aikin hajjin Bana da su kara hakuri, su kuma zauna a gidajensu har zuwa lokacin da aka bada sanarwar lika jadawalin jirginsu. Babban Sakataren Hukumar, Imam Abdurrahman Ibrahim Idris, shi ya yi …
Read More »GWAMNATIN TINUBU TA WUCCIN GADI CE – ATIKU
Daga Imrana Abdullahi A wani kokarin kara fadakar da dimbin yayan jam’iyyar PDP mutumin da ya tsayawa jam’iyyar takarar shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya tabbatar wa da mambobin majalisar wakilai ta kasa cewa kowa ya dace ya Sani cewa Gwnatin Tinubu ta wuccin Gadi ce. Atiku Abubakar ya ce …
Read More »AN KASHE MUTANE 26 A JIHAR ZAMFARA
Daga Imrana Abdullahi Wadansu ina da kisa da ake kyautata zaton cewa ‘yan ta’adda ne sun kai wani mummunan sabon hari kan manoma a wasu ƙauyukan Jambako, Sakida da Saulawa na Ƙaramar Hukumar Maradun da ke Jihar Zamfara kuma sun kashe mutum 25. Kamar yadda rahotannin suka tabbatar Wani ganau …
Read More »KWANKWASIYYA TA FARA RUSHE RUSHE A KANO
Daga Imrana Abdullahi Duk da irin halin matsin tattalin arzikin da al’ummar Najeriya Najeriya shiga ciki sai ga Gwamnatin Jihar Kano karkashin jagorancin zababben Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya samu nasarar lashe zabe karkashin jagorancin jam’iyyar Kwankwasiyya ta NNPP da tsohon Gwamnan Jihar Kano Dokta Rabi’u Musa Kwankwaso. Ita …
Read More »EFCC Ta Gayyaci Tallen, Tsohuwar Minista
Tsohuwar ministar ma’aikatar da kula da harkokin mata Uwargida Pauline Talken ta je hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC ranar Juma’a don amsa tambayoyi kan zargin karkatar da kudi naira biliyan Biyu (2) a lokacin da take kan mulki. An ruwaito Tallen, ta …
Read More »AKWAI BUKATAR MANIYYATAN JIHAR BAUCHI SU BAYAR DA CIKAKKEN HADIN KAI
DAGA IMRANA ABDULLAHI Buƙatar hakan ta fito ne daga bakin shugaban kwamitin yaɗa labarai na kwamitin Amirul Hajji Alhaji Yayanuwa Zainabari, ya yin da ya gudanar da taron Manema labarai kan halin da ake ciki da nasarori da aka samu game da tashin Maniyatan jiha zuwa ƙasa mai tsarki. Shugaban …
Read More »