DAGA IMRANA ABDULLAHI Buƙatar hakan ta fito ne daga bakin shugaban kwamitin yaɗa labarai na kwamitin Amirul Hajji Alhaji Yayanuwa Zainabari, ya yin da ya gudanar da taron Manema labarai kan halin da ake ciki da nasarori da aka samu game da tashin Maniyatan jiha zuwa ƙasa mai tsarki. Shugaban …
Read More »TINUBU YA NADA GEORGE AKUME A MATSAYIN SAKATAREN GWAMNATIN TARAYYA
Daga Imrana Abdullahi Kamar dai yadda jaridar “Vanguard” ta rawaito cewa tun bayan rantsar da shi a ranar 29 ga watan Mayun 2023, shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi wasu muhimman nade – naden mukamai. Ya zabi Sanata George Akume,a matsayin sabon sakataren gwamnatin tarayyar Najeriya a ranar Juma’a 2 …
Read More »SANATA AMINU WAZIRI TAMBUWAL YA KAWO GAGARUMIN CI GABA A JIHAR SAKKWATO
DAGA IMRANA ABDULLAHI A kokarin ci gaba da sanar wa duniya irin jajircewar da tsohon Gwamnan Jihar Zamafara kuma Sanata a halin yanzu Aminu Waziri Tambuwal, wajen aiwatar da ayyukan ci gaban al’ummar Jihar Sakkwato da nufin inganta rayuwarsu. Honarabul Atiku Muhammad Yabo Sarkin Yabo, ya lashi takobin sanar wa …
Read More »GWAMNAN ZAMFARA YA CE A RIKA KIRANSA DAUDA LAWAL
DAGA IMRANA ABDULLAHI Kamar dai irin yadda babban mataimaki na musamman ga Gwamnan Jihar Zamfara a kan harkokin yada labarai Mustapha Jafaru Kaura ya fitar da wata sanarwa da aka mikawa kafafen yada labarai cewa Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da babban mataimaki na musamman ga gwamnan …
Read More »BAN BAYYANA KADARORIN TIRILIYAN 9 BA – GWAMNA ZAMFARA
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin yadda wadansu mutane da suka shahara wajen yada jita – jitar cewa wai Dokta Dauda Lawal Dare, Gwamnan Jihar Zamfara ya bayyana cewa tsakanin makudan kudi kasa da kuma Kaddarori ya na da naira biliyan tara. Gwamna Dauda Lawal Dare ya fito fili ya bayyana …
Read More »CIKAR ALKALI BELLO MUHAMMAD SHINKAFI SHEKARU 20 YA NA ALKALANCI
….Shekaru 20 Masu Albarka tare da gaskiya da tsare Amana Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Dauda Lawal Dare ya bayyana murna tare da farin cikinsa bisa irin yadda Mai shari’a Bello Muhammad Shinkafi, ya cika shekaru Ashirin ya na Alkalanci bisa gaskiya da adalci a Jihar Zamfara. Alhaji …
Read More »A JIHAR SAKKWATO ZA A DADE ANA TUNA AIYUKAN SANATA AMINU WAZIRI TAMBUWAL
….Tambuwal ya yi Ayyukan Alkairi A Jihar Sakkwato Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin kishi da son ganin ci gaban Jihar Sakkwato tare da al’ummar Jihar yasa Tsohon Gwamna kuma Zababben Sanata a yanzu Barista Aminu Waziri Tambuwal ya aiwatar da dimbin ayyukan da za a dade ana amfanarsu a Jihar. …
Read More »Zan Dukufa Wajen Bullo Da Sauye-Sauye A Bangaren Shari’a da Na Hukumomi Don Inganta Shugabanci Nagari – Buni
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe a bikin Rantsar da shi a karo na biyu a matsayin gwamnan jihar Yobe na tsawon shekaru hudu da babban alkalin jihar, Mai shari’a Gumna Kashim Kaigama ya yi ya tabbatar da cewar, a wannan lokaci zai daura …
Read More »ZA A YI MURNA DA FARIN CIKI DA SALON MULKIN GWAMNA UBA SANI – Ahmad Maiyaki
Daga Imrana Abdullahi Wani jigo shugaban al’umma a Jihar kaduna Alhaji Ahmed Maiyaki, ya tabbatarwa da daukacin al’ummar arewacin Nijeriya da cewa kowa zai amfana da salon jagorancin da zababben Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani zai yi a Jihar kowa zai yi Dariya. Alhaji Ahmed Maiyaki, ya bayyana …
Read More »IDAN AKA ZABI SANATA AMINU WAZIRI TAMBUWAL ZAI CIYAR DA NAJERIYA GABA – ATIKU YABO
DAGA IMRANA ABDULLAHI Honarabul Atiku Muhammad Yabo Sarkin Yabo, ya bayyana Gwamnan Jihar Sakkwato zababben Sanata Aminu Waziri Tambuwal a matsayin saukin shugaba mai kokari da aiki tukuru bisa niyyar al’umma ta ci gaba. Honarabul Atiku Muhammad Yabo ya ce shi a matsayinsa na wanda ya san Sanata Aminu Waziri …
Read More »