Jama’a Sun Ya Ba Da Kokarin Shugaban Majalisar Dokokin Kaduna Yusuf Ibrahim Zailani Daga Wakilinmu Akaradan Kaduna Sakamakon irin Namijin kokarin da shugaban majalisar dokokin Jihar Kaduna honarabul Yusuf Ibrahim Zailani, yake yi a koda yaushe domin ganin al’amuran addini da sauran dukkan fannoni sun inganta harkokin kasa baki daya. …
Read More »Zulum Ya Ziyarci Dikwa Ya Rabar Da Miliyan 115, Kayan Abinci Ga Mutane Dubu 34
Zulum Ya Ziyarci Dikwa Ya Rabawa Miliyan 115, Da Bayar Da Kayan Abinci Ga Mutane Dubu 34 Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Borno Furofesa Babagana Umara Zulum ya ziyarci garin Dikwa wajen duba aikin rabon kayan abinci ga mutane dubu 34 domin taimakawa ga marasa galihu mata da mazaje masu …
Read More »An Yi Tir Da Kalaman Gwamna Samuel Ortom
An Yi Tir Da Kalaman Gwamna Samuel Ortom …..Gwamna Samuel Ortom Na Banuwai Na Kan Garwashin Wuta Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar matasan Nijeriya da ke kokarin fadakarwa tare da wayar da kan al’umma ta Nijeriya ta yi Tir da Allah wadai da irin kalaman Gwamnan Jihar Banuwai da ya Jefa …
Read More »Gwamna Tambuwal Ya Karbi Yan asalin Jihar Sakkwato Da Suka Dawo Daga Ibadan
Gwamna Tambuwal Ya Karbi Yan asalin Jihar Sakkwato Da Suka Dawo Daga Ibadan Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal ya yi kira ga takwarorinsa da sauran shugabanni da suke a Nijeriya da kowa ya yi dukkan mai yuwuwa domin rungumar yan kasa baki daya. …
Read More »Allah Ya Yi Wa Tsohon Shugaban Hukumar Kwastan Dikko Inde Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Tsohon Shugaban Hukumar Kwastan Dikko Inde Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga garin Musawa Jihar Katsina sun tabbatar mana da cewa Allah ya yi wa tsohon shugaban hukumar kwastan ta kasa Alhaji Dikko Abdullahi Inde rasuwa. Kamar yadda majiyar ta shaida mana cewa …
Read More »Wani Uba Ya Mutu, An Sace Yayansa Biyu Da Ma’aikacin Banki
Wani Uba Ya Mutu, An Sace Yayansa Biyu Da Ma’aikacin Banki Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga garin Funtuwa cikin Jihar Katsina na cewa masu satar mutane sun shiga unguwar rukunin gidajen Shagari da ke Funtuwa. Masu satar mutanen sun yi awon gaba da yayan wani mutum har …
Read More »Wamakko felicitates with Suleiman on appointment as NAFDAC Chair, Kyadawa, as Nat Comm , NAHCON
Wamakko felicitates with Suleiman on appointment as NAFDAC Chair, Kyadawa, as Nat Comm , NAHCON The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate Committee on Anti Corruption, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, has felicitated with the former Transport Minister, Alhaji Yusuf Suleiman,as the new Chairman, Governing …
Read More »Gwamna Zulum Ya Lashi Takobin Gyara Tashar Lantarkin TCN
Gwamna Zulum Ya Lashi Takobin Gyara Tashar Lantarkin TCN Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya lashi Takobin ganin ya gyara tashar rarraba wutar lantarki domin taimakawa hukumar raba wutar lantarki ta kasa. Gwamna Babagana Umara Zulum ya kai ziyara ne a ranar Juma’a wurin tashar …
Read More »Allah Ya Yi Wa Sale Bayari Shugaban Gan Allah Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Sale Bayari Shugaban Gan Allah Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu na cewa Allah ya yi wa shugaban kungiyar Fulani ta Kasa Gan Allah Fulani Development Association Of Nigeria, ( GAFDAN) Alhaji Sale Bayari Bauran Wase rasuwa. Bayanin hakan na cikin wata sanarwar …
Read More »Allah Ya Yi Wa Tsohon Gwamnan Legas Lateef Kayode Jakande Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Tsohon Gwamnan Legas Lateef Kayode Jakande Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Legas Babajide Sanwo- Olu, ya bayar da sanarwar rasuwar tsohon Gwamnan Jihar Legas Alhaji Lateef Kayode Jakande. Sanarwar da Gwamnan ya bayar na cewa ina sanar da rasuwar tsohon Gwamnan Jihar Legas da ya …
Read More »