Mustapha Imrana Abdullahi Kamar dai yadda mutanen garin suka shaidawa wakilinmu cewa yan bindigan sun kai hari a garin Sabuwar kasa ne da ke karamar hukumar Kafur da sanyin safiyar ranar Litinin sun kuma yi awon gaba da iyalan Alhaji Hamza Umar, Sato sun ta fi da yayansa guda hudu. …
Read More »Yan bindiga Sun Sace Kanwar Mataimakin Shigaban Majalisar Dokokin Katsina
Mustapha Imrana Abdullahi Wadansu yan bindigar da sula kai Hari garin Tafoki a karamar hukumar Faskari cikin Jihar Katsina sun sace kanwar mataimakin shugaban majalisar dokokin Jihar Injiniya Shehu Dalhatu Tafoki. Wadda aka sacen dai mai suna Asma’u Dalhatu, an sace ta ne da sanyin safiyar ranar Lahadi. …
Read More »Yan bindiga Sun Sace Matar Dan Majalisa Da Yayansa Biyu
Mustapha Imrana Abdullahi Wadansu mutane da ake zargin cewa yan bindiga ne masu satar mutane sun kai hari garin Kurami da ke karamar hukumar Bakori a Jihar Katsina da misalin karfe 8: 30 na daren ranar jiya Asabar. Bayanan da muke samu na cewa yan bindigar sun sace uwargidan dan …
Read More »A Gaggauce An Kama Kasurgumin Mai Sata Da Kashe Mutane
Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin jami’an tsaron tarayyar Najeriya na ganin sun magance dukkan matsalar tsaron da ake fama da ita na satar jama’a domin karbar kudin fansa da kuma satar Dabbobi wanda duk hakan ke yin sanadiyyar salwantar Dukiya da rayukan jama’a, a halin yanzu rahotannin da muke samu …
Read More »Bamu Da Murya Daya – Dokta Nura Khalid
Mustapha Imrana Abdullahi Wani Malamin addinin musulunci a tarayyar Najeriya mai suna Dokta Nura Khalid, ya bayyana rashin samun hadin kai a tsakanin malaman addinin Islama a matsayin babbar matsalar da ke addabar harkar Koyar da addinin musulunci a kasar. Nura Khalid ya bayyana hakan ne a lokacin da …
Read More »Buhari Ya Cire Ministan Noma Da Wutar Lantarki
Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin Shugaba Muhammadu Buhari na ganin al’amura sun inganta a fadin tarayyar Najeriya ya sauke ministoci biyu na ma’aikatun Noma Sabo Nanono da kuma na Lantarki Sale Mamman. Bayanin hakan na kunshe na kunshe ne a cikin wata sanarwa da kakakin shugaban Najeriya, Femi Adesina ya …
Read More »Gwamnatin Kaduna Ta Dakatar Da Kasuwannin Birnin Gwari,Chikun,Giwa,Igabi Da Kajuru Masu Ci Sati Sati
Mustapha Imrana Abdullahi …An hana sayar da Fetur a cikin jarkoki a kananan hukumomin Birnin Gwari,Chikun,Giwa,Igabi Da Kajuru. Bayan yin duba sosai a game da harkokin matsalolin tsaro hukumomin tsaro sun fitar da wadannan matakai, bisa duba da wannan yanayi Gwamnatin Jihar Kaduna ta sanar da Dakatar da dukkan wadannan …
Read More »Tsaro: Matasan Arewa Na Goyon Bayan Matakan Da Gwamna Matawalle Ya Dauka
Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar matasan arewacin Nijeriya da ke fafutukar samar da zaman lafiya da kuma hadin kan siyasa (NOYPO) sun bayyana cikakken hadin kai da goyon bayansu ga Gwamnan Jihar Zamfara Bello Muhammad Matawalle game da irin matakan da ya dauka a kan harkokin tsaro a Jihar. Sakataren kungiyar …
Read More »Yan bindiga Sun Kashe Dan Sanata Bala Na’allah
Mustapha Imrana Abdullahi Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya ta ce wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kashe Kyaftin Abdulkarin Bala Ibn Na’allah babban ɗa ga Sanatan. Cikin wata tattaunawa da ya yi da BBC kakakin rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ASP Muhammad Jalige, ya …
Read More »Jama’a Su Nemi Makamin Kare Kansu
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya yi kira ga jama’ar Jihar da su samu makamin da za su kare kawunansu daga garin yan bindiga na babu gaura ba dalili da ke neman zama ruwan Dare a duk fadin Jihar. Gwamna Masari ya bayyana hakan ne …
Read More »