Home / Labarai (page 30)

Labarai

An Fara Yin  Rusau A Jihar  Katsina

An Fara Yi Rusau A Jihar Katsina Bayanan da muke samu daga Jihar Katsina na cewa Gwamnatin Jihar karkashin jagorancin Dokta Dikko Umar Radda a kokarinsa na ganin an kawo karshen matsalar ambaliyar ruwan sama da ke kawo asarar rayuka da dukiya a halin yanzu an fara daukar matakan da …

Read More »

DOLE NE MUTANE SU CI KWAKWA – SHEHU SANI

…Ina Masu Zaben Taliya Da Indomi Daga Imrana Abdullahi, Kaduna, Arewacin Najeriya Tsohon Sanatan yankin Kaduna ta tsakiya Kwamared Shehu Sani ya yi kira ga Gwamnati a dukkan mataki na Najeriya da su kula duk irin matakan da za su dauka ya zama akwai Tausayi, Jinkai da kula da jin …

Read More »