MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI A kokarin ganin an yi bikin ranar ma’aikata kamar yadda aka saba a kowace shekara an gudanar da addu’o’in neman ci gaba da taimakon Allah a masallaci da Coci a Jihar Kaduna. Kamar dai yadda muka kawo maku rahoton cewa a ranar …
Read More »NA FITO TAKARA DOMIN JAMA’A NE – SARDAUNA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI HONARABUL Usman Ibrahim ( Sardaunan Badarawa) ya bayyana cewa ya fito takara ne domin taimakawa rayuwar dimbin al’umma ta inganta. Honarabul Usman Ibrahim ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da manema labarai jim kadan bayan an kammala tantance shi a matsayinsa na dan takarar …
Read More »ADAM MUHAMMAD NAMADI ZAI FAFATA DA DUK WANI DAN TAKARA – UMAR
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An bayyana dan takarar neman kujerar majalisar wakilai ta tarayya karkashin PDP daga mazabar Kaduna ta tsakiya a Jihar Kaduna Adam Muhammad Namadi da cewa mutum ne da yake a shirye domin fafatawa da kowa ne dan takara. Malam Umar wanda ya wakilci dan takara Adam Muhammad …
Read More »KADA MA’AIKATA SU ZABI MASU KUNTATA MASU – SAKATARIYA CHRISTIANA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An bayyana taron fadakarwa ga ma’aikata da cewa saka ce da aka fara da kyakkyawan Zare. Bayanin hakan ya biyo bayan irin taron fadakarwar da Kungiyar Kwadago ta NLC ta fara yi ne a Jihar Kaduna arewacin tarayyar Najeriya. Sakatariyar kungiyar Christiana John Bawa ta …
Read More »GWAMNATIN MATAWALLE NA DA ALKIBLA – DOKTA SULEIMAN SHINKAFI
IMRANA ABDULLAHI An bayyana Gwamnatin Muhammadu Bello Matawalle na Jihara Zamfara da cewa gwamnati ce mai Alkibla da kowa ya san inda ta Dosa a duk fadin duniya baki daya. Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, Mai ba Gwamnan Jihar Zamfara shawara a kan hulda da kasashen waje da kuma yin yarjejeniya …
Read More »Tambuwal Accepts Resignation of 11 Commissioners, SSG, Chief of Staff
Gov. Aminu Waziri Tambuwal of Sokoto state has accepted the resignation of thirteen key portfolio holders in his administration. At the top of the list is Hon. Manir Muhammad Dan Iya, who was also the Overseer of the Ministry of Local Government and Chieftaincy Affairs. In a statement Signed …
Read More »Outbursts Against Buhari, Ango: Another Northern Group Joins AYCF, Lashes Baba-Ahmed
Another Northern Group, the Arewa Legacy Defenders (ALD) has joined in the barrage against Dr Hakeem Baba-Ahmed over his recent calls for President Muhammadu Buhari’s resignation and frontal attacks on the Convener of the Northern Elders Forum (NEF), Professor Ango Abdullahi. Baba-Ahmed has for the past few weeks indulged in …
Read More »HON.AMINU SANI JAJI PRESENTS ASSORTED CLOTHING MATERIALS TO ZAMFARA APC EXECUTIVES
A prominent APC chieftain in Zamfara, Hon. Aminu Sani Jaji today presented assorted clothing materials to the APC executives in Zamfara for the celebration of this year’s Eid-El-Fitr. Earlier, similar gesture was exended to orphans, the less privileged and the needy in the state. This is …
Read More »Senator Ehigie Uzamere Slams Gov Bala, Says You’re Too Small To Fight Atiku
Following purpoted comments allegedly linked to the Bauchi State Governor,, Senator Bala Mohammed, Senator Ehigie Uzamere has described such as a huge joke, adding that former Vice President, Alhaji Atiku Abubakar is not in the same league with the governor, hence he should stop insulting him. Senator Uzamere expressed this …
Read More »AN YI TARON TATTAUNAWA KAN ZAMAN LAFIYA A KADUNA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI A kokarin ganin an samu kyakkyawar dangantaka a tsakanin mabiya addinai daban daban, an gudanar da taron tattaunawa na shugabannin addinai a Kaduna da ke tarayyar Najeriya. Taron tattaunawar dai kungiyar “Action Aid” ce ta shirya shi tare da hadin Gwiwar “Global Peace Development, da tallafin asusun …
Read More »