The Economist Intelligence Unit, (EIU’s) description of Nigeria’s economy as ‘a resilient one’ is a testimony to the good works of the President Muhammadu Buhari administration in the last seven years. The Buhari Media Organisation (BMO) said in a statement signed by its Chairman Niyi Akinsiju and Secretary Cassidy …
Read More »Lalacewar Darajar Naira: A Cire Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Emefiele – Kailani
Sakamakon irin tsananin damuwar da yan Najeriya suka shiga biyo bayan koma bayan da aka samu na lalacewar darajar kudin Naira ya sa wasu daga cikin kasar na kiraye kirayen a cire Gwamnan Babban Bankin kasa, Mista Godwin Emefiele daga shugabancin Bankin. Shugaban wata babbar kungiyar da ke kokarin ilmantar …
Read More »AN KAMMALA SHIRIN FARA TATTAUNA AL’AMURAN TSARO TSAKANIN NIJAR DA NAJERIYA A KATSINA
DAGA IMRANA ABDULLAHI A kokarin ganin an samar da ingantaccen tsarin kula da tsaron lafiya da dukiyar jama’ar kasashen Najeriya da Janhuriyar Nijar a halin yanzu kasashen biyu suka shirya wani gagarumin taron tattauna batutuwan tsaro domin samawa al’ummar kasashen biyu da nufin samo mafita. Taron da za a yi …
Read More »KU ZABI GWAMNA MUHAMMAD BELLO MATAWALLE – SULEIMAN SHU’AIBU SHINKAFI
…Suleiman Shinkafi Ya halarci taron Yan asalin Jihar Zamfara a Kaduna …Domin Ci Gabab Al’umma IMRANA ABDULLAHI DAGA KADUNA Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, ya bayyana kungiyar al’ummar Zamfarawa mazaunan Kaduna da cewa wani babban abin alkairi ne saboda haka a madadin mai girma Gwamnan Jihar Zamfara Muhammadu Bello Matawalle, bayyana …
Read More »Al’amura Sun Dai- daita Kan Hanyar Kaduna Zuwa Abuja
Imrana Abdullahi Daga Kaduna Biyo Bayan irin tsaiko da jerin Gwanon motocin da aka samu a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja a halin yanzu duk al’amura sun dai- daita domin hanya ta bude ana wucewa ba tare da wata matsala ba. Bayan kwashe wadansu kwanaki ana aiki tsakanin Gwamnatin Jihar …
Read More »New York: Zulum Addresses Multinational Groups on Girls’ Education
Borno state Governor, Professor Babagana umara has addressed multinational groups in New York, United States of America, towards increasing focus on the education of girls in Nigeria and around the world. The Governor traveled to the US as part of President Muhammadu Buhari’s delegation to the 77th United Nations …
Read More »Tsokaci Akan Wasu Kalamai Guda 10 Da Gwamna Wike Yayi Ga Manema Labarai A kan Rikicin JAM’IYYAR PDP.
Wannan Fassarar Rubutun Rono Omokri ne Gwamnan jihar Rivers Nyesom Wike kuma dan halaliyar jami’yyar mu ta PDP ya yiwa manema labarai jawabi akan halin da ake ciki game da jam’iyyar mu, amma a cikin jawaban sa ya yi wasu kalamai wadanda sun kauce hanya, kuma na yi amana …
Read More »DSS Ta Fara Taron Daraktocin Tsaro Na Jihohi Na 9 A Yobe
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) a ranar Alhamis ta fara taron Daraktocin tsaro na jiha karo na 9 a shiyyar Arewa maso Gabas 2022, zango na uku a Damaturu a wani bangare na kokarinta na duba dabarun inganta zaman lafiya da …
Read More »Jihar Zamfara Za Ta Ziyarci Mutanen Ta A Kudancin Najeriya
Imrana Abdullahi Daga Kaduna A kokarin Gwamnan Jihar Zamfara Muhammadu Bello Matawalle na ganin ya kare martaba da mutuncin al’ummar Jihar Zamfara ya bayar da umarni ga mai bashi shawara a kan harkokin hulda da kasashen waje da kungiyoyi Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi ya kai ziyara ga yan …
Read More »Nwosu is legitimate ADC chairman, Campaign DG assures
The Director General of the African Democratic Congress, ADC Global Campaign Council, Abdul-Azeez Suleiman, has dismissed claims that the National Working Committee of the party has been dissolved as desperate lies by frustrated expelled who lack respect for constitutionalism. Reacting to pieces of flyers circulated on the social media …
Read More »