Daga, Sani Gazas Chinade, Maiduguri Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya kaddamar da wasu kwamitoci guda biyu, daya da zai kula da dawo da ‘yan gudun hijira daga kasashen makwabta da kuma kula da al’amuran tubabbun ‘yan tada kayar bayan Boko Haram. Wani kwamitin kuma …
Read More »Zulum inaugurates committees on refugees, repentant insurgents; Gudumbali, Mairari resettlements
… Swears-in Women’s Commissioner, Perm Sec … Inaugurates Poly’s governing council Borno State Governor, Professor Babagana Umara Zulum, on Monday in Maiduguri, inaugurated two committees, one to manage repatriation of refugees from neighbouring countries and also manage issues of repentant insurgents. Another committee is to …
Read More »AREWA WOMEN FOR BOLA AHMED TINUBU ENDORSE HIS EXCELLENCY SENATOR KASHIM SHETIMA FOR VICE PRESIDENT
We are a group of serious minded businesswomen and professionals setup purposely for the support of The Jagaba Of Borgu, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu’s desire to move our country Nigeria forward. We are glad our efforts have started paying off as our candidate emerged the Standard Flag Bearer of our …
Read More »Shugaba Buhari Ya Kaddamar Da Titin Mota Mai Nisan Kilomita 55 A Yobe
Daga Sani Saleh Chinade, Damaturu A ranar Lahadin da ta gabata ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da hanyar motar da tashi daga garin Nguru zuwa garin Gashua- Baymari mai tsawon kilomita 55 tare da mika shi ga gwamnatin Yobe. Shugaba Buhari wanda Ministan Wutar Lantarki, …
Read More »ZA MU SAMAR DA KUDIN DA NNPC BA ZA TA SAMAR BA DA HARKAR NOMA – ALIYU WAZIRI
IMRANA ABDULLAHI Shugaban kungiyar Noman zamani ta kasa NAMCON Alhaji Aliyu Muhammad Waziri Santurakin Tudun wada Kaduna da ake yi wa lakabi da dan marayan Zaki ya bayyana wa manema labarai cewa za su iya samar wa da Najeriya makudan kudin da kamfanin matatar man fetur na NNPC ba za …
Read More »Dattawan Arewa Sun Yaba Wa Gwamna Bello Matawalle Bisa Fadakar Da Jama’a Su Kare Kansu
IMRANA ABDULLAHI …Hakika mutanen yankin Arewa maso Yamma Sun Wahala kwarai da ayyukan yan bindiga Kungiyar tabbatar da ci gaban Arewa domin samar da zaman lafiya da adalci, mai suna “Arewa Development Forum For Peace And Justice” sun tabbatar da bayar da cikakken hadin kai da goyon bayansu ga Gwamna …
Read More »Malnutrition, Hunger Hit 2, 140 Children In Borno
By Sani Gazas Chinade, Maiduguri The Medecins Sans Frontieres (MSF) has said that malnutrition and hunger have hit 2, 140 children living in Internally Displaced Persons (IDPs) camps and host communities of Borno State. According to the doctors without borders, there should an urgent scale …
Read More »KASUPDA TO ESTABLISH A CENTRAL ANIMAL MARKET IN KADUNA
In an effort to boost economy of Kaduna state KASUPDA has met Association of Animal Sellers Kaduna Chapter on the issues of establishing a central market for selling of animals saying it is appropriate option in addressing challenges on the activity. In a statement Signed Nuhu Garba Dan’ayamaka …
Read More »Kasupda to allocate more space for Horticultural Activity
Space to promote business of Horticuture will be allocated to stakeholders around Kawo area of kaduna metropolis. In a statement Signed by Nuhu Garba (Public Relations Executive, PRE), KASUPDA made available to news men revealed that Director General of Kaduna State Urban Planning and Development Authority (KASUPDA), …
Read More »Gwamnan Matawalle ya tabbatar da dokar kisa ga masu bada rahotan siri ga ‘Yan Bindiga
Daga Hussaini Ibrahim Gwamnan jihar Zamfara Honarabul Bello Matawallen Maradun ya sanya hannu da tabbatar da dokar da ‘Yan majalisar Dokokin jihar suka yi na aiwatar da Kisa ga wanda aka kama da hannu cikin ‘Yan Bindiga Masu Garkuwa da mutane da masu ba ‘yan Bindiga bayanan …
Read More »