Mustapha Imrana Abdullahi Sanata Yahya Abdullahi shugaban masu rinjaye ne a majalisar dattawan Najeriya ya yi wa duniya karin bayanin halin da ake ciki game da takardar karin bayani da Buhari ya aike masu a majalisar. Sanata Yahya Abdullahi ya ce hakika ba sabon bashi Buhari ya aiko mana ya …
Read More »MATSALAR YAN BINDIGA: TARIHI YA NUNA AMFANI DA KARFI SHI NE MAFITA
Abu Humaida Abubakar Abdullahi Akwa A ‘yan kwanakin nan an samu tabarbarewar tsaro a yankin Arewa maso yammacin Nijeriya sakamakon ayyukan yan bindiga da ke kashewa da yin garkuwa da mutane. Gwamnati na iya kokarinta don ganin cewa an magance matsalar sai dai tana fuskantar kalubale daga wasu bangarori …
Read More »Yanzu Yanzu: Yan bindiga Sun Kane Gidan Shugaban Majalisar Zamfara
El-Rufai condoles family and Church over murder of cleric in Zangon Kataf LGA.
– Appeals for calm after cruel and horrifying killing. Security agencies have reported to the Kaduna State Government the killing of Reverend Silas Yakubu Ali, Pastor of ECWA Church, Kibori-Asha Awuce, in Zangon Kataf LGA, by unknown assailants. In a statement Signes by Samuel Aruwan Commissioner, Ministry of …
Read More »Kungiyar Miyatti Allah Ta Nemi Gafara Ga Masari
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da ke shigo mana daga cikin garin Katsina na cewa kungiyar al’ummar Fulani ta Miyatti Allah Kautar hore ta nemi Gafarar Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari da ya yafe mata a kan wadansu kalaman da aka ce Sakataren ta na kasa ya yi …
Read More »Jam’iyyar APC A Jihar Kebbi Na Cikin Hadari – Namashaya
Mustapha Imrana Abdullahi An bayyana jam’iyyar APC a matsayin jam’iyyar da ke cikin hadari don haka lamari ne da ke matukar bukatar daukar matakan gaggawa. Tsohon shugaban karamar hukumar Kalgo a Jihar Kebibi honarabul Umar Namashaya Digi, ya bayyana hakan lokacin da yake tattaunawa da kafar Talbijin ta Farin Wata. …
Read More »Allah Ya Yi Wa Sarkin Sudan Na Kontagora Rasuwa
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga garin Kontagora na cewa Allah ya yi wa Sarkin Kontagora Alhaji Sa’idu Na – Maska rasuwa Kamar dai yadda zaku iya gani a wannan labarin hoton marigayin ne. Da haka muke addu’ar Allah ya gafarta masa ya albarkaci abin da ya bari.
Read More »Sai Mun Ga Bayan Ta’addanci A Jihar Zamfara – Matawalle
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Dokta Muhammad Bello Matawallen Maradun ya bayyana cewa ya na nan a cikin Jihar Zamfara tare da sauran al’umma a kokarin ganin an magance aikin yan Ta’adda da ayyukansu baki daya don haka kowa ya kara hakuri aikin da ake yi nasara ce …
Read More »Mutanen Funtuwa Sun Gamsu Da Daukewar Layin MTN
Mustapha Imrana Abdullahi Al’ummar da ke zaune a karamar hukumar Funtuwa cikin Jihar Katsina sun bayyana cikakkiyar gamsuwarsu da irin yadda Gwamnatin tarayya karkashin Muhammadu Buhari ke kokarin kawar da yan ta’addan da ke addabar jama’a. A wani binciken jin ra’ayin jama’a da wakilin mu ya gudanar a garin na …
Read More »No telecoms shutdown in Kaduna State
The Kaduna State Government has no plans to shutdown telecoms services. It has not made such a decision, neither has it announced any such plans. The Kaduna State Government did not reach out to any federal agency to request a telecoms shutdown, and it has not in any way …
Read More »