Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Kano Sanata Malam Ibrahim Shekarau ya yi kira ga daukacin yan Nijeriya da su daina zama su na lisaafin abin da Sa Ahmadu Bello Sardauana ya aikata a lokacin rayuwarsa. Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana hakan ne a wajen babban taron shekara shekara …
Read More »Adamu Atta Ya Dauki Nauyin Yara Dubu 12 Su Yi Karatu
Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin ganin ya ci gaba da Tallafawa al’ummar Jihar Kaduna,Najeriya da nahiyar Afrika baki daya mai kishin jama’a domin ganin kowa ya tsaya da kafafunsa Alhaji Adamu Atta ya dauki nauyin yara a kalla dubu Goma sha biyu da ga garin marabar Jo’s …
Read More »We Are awarding scholarship to orphans and children of the less privileged – Moh Rabi’u Musa
Mustapha Imrana Abdullahi Chikun Local Government base Non Governmental Organization, Al- Musharram Foundation has supported the agitation by Kaduna State Governor Malam Nasiru El- Rufa’i for the establishment of the state Police in Nigeria. The Foundation Chairman, Alhaji Muhammad Rabi’u Musa made this known …
Read More »Ba Za Mu Bayar Da Ranar Zabe Ba – Wusono
Mustapha Imrana Abdullahi Sakataren jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna Alhaji Ibrahim Aliyu Wusono ya bayyana cewa su a matsayinsu na yayan PDP a Jihar Kaduna ba za su bayar da wata ranar yin zaben kananan hukumomi kamar yadda hukumar zabe ta SIECOM ta bukace su su yi ba. Ibrahim Aliyu …
Read More »Miqati Commended El- Rufa’i For Strimming Down The Numbe Of Political Appointees
From Imrana Abdullahi Kaduna A business morguled in Nigeria Alhaji Shu’aibu Idris Miqati commend the government of Mallam Nasiru elrufai for taking a bold step to trim down the number of political appointees in his government as requested by Labour. In a statement Signed by Shuaibu Idris …
Read More »El-Rufai congratulates new COAS
The Governor of Kaduna State Governor, Malam Nasir El-Rufai has congratulated the newly appointed Chief of Army Staff, Major General Faruk Yahaya. In a statement Signed by Samuel Aruwan Commissioner, Ministry of Internal Security and Home Affairs, Kaduna State made available to journalist revealed that. Malam El-Rufai said that …
Read More »Wamakko bewails killing of 21 persons by bandits in Gandi town
The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate and on Anti Corruption, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, has bewailed the recent killing of no fewer than twenty one innocent persons by bandits ,in Gandi town, Rabah Local Government of Sokoto State . In a statement …
Read More »MATAWALLE CONGRATULATES MAJOR GENERAL FARUK YAHAYA OVER HIS APPOINTMENT AS COAS.
Zamfara State Executive Governor Hon. Dr. Bello Mohammed Matawalle MON (Shattiman Sakkwato) has congratulated the newly appointed Chief of Army Staff, Maj. Gen. Faruk Yahaya by President Muhammadu Buhari today. In a statement Signed by YUSUF IDRIS GUSAU Director General, Media Public Enlightenment and Communications. made available to journalist …
Read More »Tsarin Yan Sandan Jihohi Zai Rusa Dimokuradiyya – Tanko Yakasai
Mustapha Imrana Abdullahi Wani Dattijo daga arewacin Nijeriya Alhaji Tanko Yakasai ya bayyana batun da wadansu mutane ke yi na samar da yan Sandan Jihohi matsayin tsarin da zai rusa Dimokuradiyya baki daya. Tanko Yakasai ya bayyana hakan ne lokacin da yake ganawa da manema labarai a Kaduna. Tanko Yakasai …
Read More »Ina Kulawa Da Marayu Sama Da Hamsin A Gidana – Rabi’u Musa
Mustapha Imrana Abdullahi Muhammad Rabi’u Musa shugaban kungiyar Almuharram da ke zaman kanta domin taimakawa marayu da dukkan marasa galihu a yankin karamar hukumar Chikun ya bayyana irin nasarorin da ya samu da suka hada da Tallafawa matasa yin karatu da sauran fannonin rayuwa baki daya. Muhammad Rabi’u Musa, ya …
Read More »