Lokaci Ya Yi Da Za Mu Hadu Domin Tabbatar Da Zaman Lafiya- Fasto Buru Imrana Abdullahi Fasto Yohanna YD Biru, shugaban cibiyar kokarin samar da zaman lafiya da dai- daitawa tsakanin Juna ta kasa ya bayyana cewa lokaci ya yi da dukkan jama’a ba tare da nuna bambance bambance ba …
Read More »Late Sardauna’s daughter, A’I, Chiroman Sokoto, die
From Our Special Correspondent in Sokoto The daughter of the late Premier of Northern Nigeria, Sir Ahmadu Bello, Sardauna of Sokoto, Aisha, has died at the age of 76. Aisha, who was popularly called “Hajiya A’i” , died in the eatly hours of Friday, at a …
Read More »Yan bindiga Sun Harbe Daliban Jami’a Uku Da Suka Sace
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Gwamnatin Jihar Kaduna na cewa yan bindigar da suka sace daliban jami’ar Greenfield mai zaman kanta da ke Kaduna sun halaka guda uku daga cikinsu. Kamar yadda wata sanarwar da ke dauke da sa hannun Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida na …
Read More »Armed bandits shoot three abducted university students dead
In an act of mindless evil and sheer wickedness, the armed bandits who kidnapped students of Greenfield University, have shot dead three of the abducted students. The armed bandits on Tuesday night kidnapped an unspecified number of students at the institution located at Kasarami village off Kaduna-Abuja Road in …
Read More »Zulum to UNIMAID’s VC: Do not hide anything from FG’s visitation panel
Governor of Borno State, Professor Babagana Umara Zulum has advised the Vice Chancellor, University of Maiduguri, not to hide problems affecting the institution during his engagement with a Presidential visitation panel that is currently in Borno. Zulum gave the advise on Thursday at the Government House in …
Read More »Wani Wa’azi Daga Allah Da Tauhidi
Mustapha Imrana Abdullahi Wata rana wani Direban mota da ke aiki a Kwalejin ilimin kimiyya da fasaha ta Gwamnatin tarayya da ke Kaduna, ya dauko wata Fara da ta makale a sandar share gilashin mota ( waifa) har yazo Kaduna tun daga garin Abuja ya na zuwa otal din motel …
Read More »A Gaggauce: Gwamnatin Jihar Katsina Ta Amince Da Biyan Miliyan 300 Ga Hukumar NECO
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Katsina na cewa Gwamnatin Jihar Katsina karkashin jagorancin Alhaji Aminu Bello Masari ta amince da biyan kudi naira miliyan dari 300 ga hukumar shirya jarabawa da NECO domin a saki sakamakon jarabawar yara ta shekarun 2019 da 2020 da suka gabata. …
Read More »Daliban Wasilatul huda Littafizul Kur’an Sun Karrama Bello Kagara
Daliban Wasilatul huda Littafizul Kur’an Sun Karrama Bello Kagara Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda zaku iya gani a wannan hoton daliban makarantar Wasilatul huda Littafizul Kur’an sun Karrama Alhaji Bello Kagara, da lambar girmamawa bisa kokari da Kwazon da yake nunawa wajen ciyar da harkokin ilimi da zaman lafiya gaba …
Read More »Wadanda Suka Sace Daliban Jami’a A Kaduna Sun Nemi Miliyan Dari Takwas (800)
Wadanda Suka Sace Daliban Jami’a A Kaduna Sun Nemi Miliyan Dari Takwas (800) Imrana Abdullahi Bayanan da ke fitowa daga Jihar Kaduna na cewa Yan bindigar da suka sace dalibai 23 na jami’a mai zaman kanta a daren Jiya sun nemi a ba su kudin fansar naira miliyan dari Takwas. …
Read More »Yan bindiga Sun Kai Hari Jami’ar Greenfield Da Ke Kaduna
Yan bindiga Sun Kai Hari Jami’ar Greenfield Da Ke Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da ke fitowa daga Jihar Kaduna na cewa wadansu yan bindiga sun kai hari a Daren jiya ga jami’a mai zaman kanta ta Greenfield da kan hanyar Abuja daga cikin garin Kaduna. Bayanan da Gwamnatin Jihar …
Read More »