….YA CANZA SHEKA ZUWA APC SABODA KAUNAR GWAMNA MATAWALLE NA ZAMFARA DAGA IMRANA ABDULLAHI SAKAMAKON tsananin kauna da Soyayya da mutumin da ake yi wa lakabi da Maketa Mai Hotunan tallar jam’iyyar PDP a cikin garin Kaduna da Jihar baki daya saboda tsananin Kaunar Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Muhammad Bello …
Read More »2023: SABON MAKIRCIN DA AKE KULLA WA JAM’IYYAR PDP A GOMBE
*Ra’ayin Mai Fashin-baki Abubakar Isa Goje* Labaran dake yawo daga majiya daban-dabam masu karfi, kuma daga makusanta Gwamnan jihar Gombe, Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya, shi ne, gwamnati da wasu gungun mutanen suna shirin fitar da wata murya da aka hada domin haddasa fitina tsakanin sarakuna, malamen addini da …
Read More »AN NADA DOKTA SULEIMAN SHU’AIBU DARAKTA JANAR TINUBU VANGUARD NA JIHAR ZAMFARA
AN NADA DOKTA SULEIMAN SHU’AIBU DARAKTA JANAR TINUBU VANGUARD NA JIHAR ZAMFAR …Shinkafi Ta Mamuda Ce, Shi Kowa Yake Ma Biyayya DAGA IMRANA ABDULLAHI TSOHON Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Mamuda Aliyu Shinkafi, ya tabbatar da nadin Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, a matsayin Darakta Janar na kungiyar Tinubu Vanguard na Jihar …
Read More »A Zabi Asiwaju Bola Ahmad Tinubu – Injiniya Kailani Muhammad
Daga Imrana Abdullahi Daga Abuja Wani jigo a jam’iyyar APC Injiniya Dokta Kailani Muhammad ya yi Kira ga daukacin yan Najeriya da su himmatu domin zaben dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC Asiwaju Bola Ahmad Tinubu domin kasa ta inganta. “Saboda irin wannan dalilin ne na ci gaban kasa …
Read More »Lokaci Ya Yi Da Arewacin Najeriya Za Su Sakawa Bola Ahmed Tinubu – Abu Ibrahim
Daga Imrana Abdullahi Jigo a jam’iyyar APC a Najeriya daga Jihar Katsina Sanata Abu Ibrahim ya bayyana cewa lokaci ya yi da arewacin Najeriya za su sakama dan takarar shugaban kasa a Jam’iyyar APC Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. Hakika Bola Ahmed Tinubu ya taka rawar gani wurin kawo APC kan …
Read More »MUN GAMSU DA JAGORANCIN GWAMNA MATAWALLE – YAN JIHAR ZAMFARA
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin kokari da aiki tukurun da Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Muhammad Bello Matawalle, ke yi wajen ganin al’ummar Jihar sun samu ci gaba ta fuskar cin ribar Dimokuradiyya ya sa yan asalin Jihar mazauna garin Auchi suka sauka a babban birnin tarayyar Abuja domin yin …
Read More »AYU YA BUKACI FUSATATTUN YAN JAM’IYAR PDP SU TSAME IYALAN SA DAGA HARKAR SIYASA.
Shugaban jam’iyar PDP na kasa Dr. Iyorchia Ayu ya bukaci wasu yan jam’iyar da suke ganin an bata musu rai su tsame iyalansa daga batun da ya shafi siyasa gameda tirka-tirkar shugabancin sa da suke adawa da shi a jam’iyar. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata …
Read More »ZAN CI GABA DA KARE MARTABA DA MUTUNCIN MUTANEN JIHAR ZAMFARA – GWAMNA MATAWALLE
….Tawagar Gwamnan Zamfara Ta Sauka Abuja DAGA IMRANA ABDULLAHI GWAMNAN Jihar Zamfara Dokta Muhammad Bello Matawalle ya kara jadda kudirinsa na kare martaba da mutuncin al’ummar Jihar Zamfara a duk inda suke a fadin duniya. Gwamnan ya bayyana hakan ne ta bakin mai bashi shawara a kan harkokin hulda da …
Read More »PDP TA SAMU KOMA BAYA A JIHAR SAKKWATO
Sakamakon irin yadda al’amura suka zamar wa jam’iyyar PDP koma baya ya haifarwa shugabannin Yakin neman zaben Ubandoma/ Sagir Network barin jam’iyyar zuwa APC Sun bayyana jam’iyyar PDP a matsayin mara alkibla da babu makoma. Yan kwanaki da suka rage a fara fafutukar gangamin Yakin neman zaben Gwamna na shekarar …
Read More »DALLATUN SHINKAFI,ZAMFARA NE SHUGABA A HALIN YANZU – SARKIN SHANU
….DALLATUN SHINKAFI,ZAMFARA YA ZAMA FITILAR HASKEN IMRANA ABDULLAHI KADUNA DALLATUN SHINKAFI,ZAMFARA YA ZAMA FITILAR HASKEN SHUGABANCI IMRANA ABDULLAHI KADUNA An bayyana Mahmuda Aliyu Shinkafi da cewa UMAR shinkafi ya ta fi amma ya bar mana jigo wanda a halin yanzu wannan jigon shi ne shugaban …
Read More »