Home / Siyasa (page 9)

Siyasa

2023: SABON MAKIRCIN DA AKE KULLA WA  JAM’IYYAR PDP A GOMBE

    *Ra’ayin Mai Fashin-baki Abubakar Isa Goje* Labaran dake yawo daga majiya daban-dabam masu karfi, kuma daga makusanta Gwamnan jihar Gombe, Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya, shi ne, gwamnati da wasu gungun mutanen suna shirin fitar da wata murya da aka hada domin haddasa fitina tsakanin sarakuna, malamen addini da …

Read More »

PDP TA SAMU KOMA BAYA A JIHAR SAKKWATO 

Sakamakon irin yadda al’amura suka zamar wa jam’iyyar PDP koma baya ya haifarwa shugabannin Yakin neman zaben Ubandoma/ Sagir Network barin jam’iyyar zuwa APC Sun bayyana jam’iyyar PDP a matsayin mara alkibla da babu makoma. Yan kwanaki da suka rage a fara fafutukar gangamin Yakin neman zaben Gwamna na shekarar …

Read More »