Home / Tag Archives: Kaduna (page 23)

Tag Archives: Kaduna

KDSG bans felling of trees for timber, firewood, charcoal other commercial purposes in Birnin Gwari, Igabi, Chikun, Giwa, Kachia, Kauru, Kajuru LGAs

  In the over-riding public security interest arising from several security advisories, the Kaduna State Government has announced the suspension of cutting/felling of trees for timber, firewood, charcoal and other commercial purposes in Birnin Gwari, Chikun, Giwa, Kauru, Igabi, Kajuru and Kachia local government areas with immediate effect.   In …

Read More »

Yan bindiga Sun Kashe Dan Sanata Bala Na’allah

Mustapha Imrana Abdullahi Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya ta ce wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kashe Kyaftin Abdulkarin Bala Ibn Na’allah babban ɗa ga Sanatan. Cikin wata tattaunawa da ya yi da BBC kakakin rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ASP Muhammad Jalige, ya …

Read More »

Dahiru Bauchi’s Deputy Shiekh Umar Suleman dies

  The death has occurred of Sheikh Umar Suleman has occurred in Unguwan Kanawa, Kaduna. According to Khadi Mustapha Suleman, son of the Islamic Scholar, ” My father, Shiekh Umar Suleman has died at the age of 76 in the afternoon on Monday in Unguwan Kanawa, Kaduna. ” He died …

Read More »

Gwamna El-Rufai Ya Yi Tir Da Harin A Kauru

Mustapha Imrana Abdullahi Gwamna Malam Nasiru El- Rufa’I ya yi Tir da Allah wadai da kakkausar murya da harin da aka kai a ranar Litinin a wasu kauyuka a karamar hukumar Kauru. Kauyukan sun hada da Unguwar Magaji, Kigam,Kisico da Kikobo duk a cikin karamar hukumar Kauru a Jihar Kaduna. …

Read More »

Hukumar Zabe Ta Dage Zabe A Kaduna

Mustapha Imrana Abdullahi Hukumar Zaben kananan hukumomi ma8 zaman kanta a Jihar Kaduna ta sanar da dage zaben kananan hukumomi zuwa ranar 4 ga watan Satumba,2021. Shugabar hukumar Dokta Saratu Binta Dikko – Audu ce ta sanar da hakan a wajen taron masu ruwa da tsaki a kan harkokin zaben, …

Read More »