Imrana Abdullahi Shugaban Bankin bayar da lamunin gini, gyaran Gidaje na tarayyar Nijeriya Alhaji Ahmad Musa Dangiwa, ya yi kira ga hukumar da ke kula da kasuwar duniyar kasa da kasa ta Kaduna (KADCCIMA) da su duba yuwuwar yin amfani da wani bangare na kasuwar domin samun kudin shiga madadin …
Read More »Za A Inganta Kasuwar Duniya Ta Kaduna – Sarkin Zazzau
Imrana Abdullahi Mai martaba Sarkin Zazzau Ambasada Ahmad Nuhu Bamalli, ya bayyana cewa da ikon Allah zai tabbatar da an inganta Kasuwar duniya ta kasa da Kasa da ke Kaduna. Mai martaba Sarkin Zazzau ya bayyana hakan ne a lokacin da yake jawabi wajen taron rufe kasuwar duniya ta wannan …
Read More »Magance Matsalar Shaye Shaye Sai Kowa Ya Bayar Da Gudunmawarsa – Margaret
Magance Matsalar Shaye Shaye Sai Kowa Ya Bayar Da Gudunmawarsa – Margaret Mustapha Imrana Abdullahi Shugabar gidauniyar da ke kokarin wayar wa da marasa Maza, Mata da sauran al’umma kai game da illar da ke tattare da shan miyagun kwayoyi Margaret K Julius, ta yi bayanin cewa dole sai …
Read More »We Are awarding scholarship to orphans and children of the less privileged – Moh Rabi’u Musa
Mustapha Imrana Abdullahi Chikun Local Government base Non Governmental Organization, Al- Musharram Foundation has supported the agitation by Kaduna State Governor Malam Nasiru El- Rufa’i for the establishment of the state Police in Nigeria. The Foundation Chairman, Alhaji Muhammad Rabi’u Musa made this known …
Read More »Ba Za Mu Bayar Da Ranar Zabe Ba – Wusono
Mustapha Imrana Abdullahi Sakataren jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna Alhaji Ibrahim Aliyu Wusono ya bayyana cewa su a matsayinsu na yayan PDP a Jihar Kaduna ba za su bayar da wata ranar yin zaben kananan hukumomi kamar yadda hukumar zabe ta SIECOM ta bukace su su yi ba. Ibrahim Aliyu …
Read More »Ina Kulawa Da Marayu Sama Da Hamsin A Gidana – Rabi’u Musa
Mustapha Imrana Abdullahi Muhammad Rabi’u Musa shugaban kungiyar Almuharram da ke zaman kanta domin taimakawa marayu da dukkan marasa galihu a yankin karamar hukumar Chikun ya bayyana irin nasarorin da ya samu da suka hada da Tallafawa matasa yin karatu da sauran fannonin rayuwa baki daya. Muhammad Rabi’u Musa, ya …
Read More »Rightsizing : KDSG disengages 19 political appointees
Rightsizing : KDSG disengages 19 political appointees Governor Nasir El-Rufai has approved the disengagement of 19 political appointees, in the first phase of public servants who will depart the public service, in continuation of rightsizing the workforce. A statement from Sir Kashim Ibrahim House which was …
Read More »Gidauniyar Tunawa Da SIR AHMADU BELLO Za Ta Yi Taron Lacca Da Karrama Wasu Mutane
Mustapha Imrana Abdullahi Gidauniyar tunawa da marigayi Sa Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato sun bayyana cewa za su yi taron lacca da Karrama wadansu mutane karo na 7 da ake yi shekara shekara. Manajan Daraktan gidauniyar Injiniya Abubakar Gambo Umar ne ya bayyana hakan a lokacin da ya kai ziyara cibiyar …
Read More »NOK University To Roll Out Admission With 15 Courses — Official
By Salisu Sani-Idris The NOK University, Kachia, Kaduna State has roll out 2020/2021 academic session with 15 science oriented courses to equip prospective graduates with requisite skill needed for national develoment. In a statement released by Mr Adamu Marshal on behalf of the University, on Monday in Abuja stated the …
Read More »THE 7th SIR AHMADU BELLO MEMORIAL FOUNDATION ANNUAL LECTURE TO HOLDS SATURDAY
The Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation will hold its 7th annual Sir Ahmadu Bello Memorial Lecture on Leadership and Good Governance tagged “Covid- 19: Way Forward for Northern Nigeria Economy”. In a statement Signed by Engr Abubakar Gambo Umar MD/CEO Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation, made available to …
Read More »