Mustapha Imrana Abdullahi ….Ka Biya Ma’aikatan Da Ka Kora Hakkokinsu, Ashiru Ya Gayawa El- Rufa’I Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna karkashin jam’iyyar PDP a zaben shekarar 2019 da ya gabata Sarkin Bai na Zazzau Alhaji Isa Ashiru ya bayyana alhininsa tare da tausayawa wadanda suka rasa hanyoyin samun abincinsu sakamakon …
Read More »Number Of Those Who Have Lost Source Of Livelihood In Kaduna Frightening – Ashiru
….Pay Sacked Workers Entitlement, Ashiru Tells el-Rufai While expressing sympathy with those affected by loss of jobs or business premises, the gubernatorial candidate of the Peoples Democratic Party (PDP) in the 2019 elections in the state, Right Honourable Isa Mohammed Ashiru Sarkin Bai of Zazzau has said …
Read More »An Sako Dalibai 5 Daga Cikin 39 Da Aka Sace A Kaduna
An Sako Dalibai 5 Daga Cikin 39 Da Aka Sace A Kaduna Imarana Abdullahi Dalibai biyar daga cikin jimillar guda 39 da aka sace aka kuma yi Garkuwa da su a halin yanzu sun samu kubuta daga yan bindigar. Daliban na makarantar koyon aikin Gona da Gandun daji da ke …
Read More »Five of the kidnapped students of Federal College of Forestry Mechanization recovered
Five of the kidnapped students of Federal College of Forestry Mechanization recovered –Undergoing thorough medical check-up at a military facility The Nigerian military has informed the Kaduna State Government that five of the many kidnapped students of the Federal College of Forestry Mechanization, Afaka, Kaduna were recovered …
Read More »An Kashe Mutum 7, Shanu 712 Da Tumaki 138 – Miyatti Allah
An Kashe Mutum 7, Shanu 712 Da Tumaki 138 – Miyatti Allah Mustapha Imrana Abdullahi Shugabannin kungiyar Fulani ta Miyatti Allah ta kasa reshen Jihar Kaduna karkashin jagorancin Haruna Usman Tugga, sun bayyana cewa duk da irin kokarin da suke yi domin ganin an samu zaman lafiya tsakanin al’ummar Fulani …
Read More »El-Rufai receives briefs on Zangon Kataf, assures Agwatyap of support
El-Rufai receives briefs on Zangon Kataf, assures Agwatyap of support Governor Nasir El-Rufai has reaffirmed the firm support of Kaduna State Government for the ongoing community-level peace processes in Zangon-Kataf and Jema’a local government areas. The governor who made this known when he hosted the Agwatyap, …
Read More »8 killed, 4 injured in attacks spanning Chikun, Giwa and Kajuru local government areas.
8 killed, 4 injured in attacks spanning Chikun, Giwa and Kajuru local government areas Eight people have been killed, and four injured by armed bandits in separate attacks dotted across Chikun, Giwa and Kajuru local government areas. These were outlined in reports made by security agencies to …
Read More »Police Rescue 5 In Kaduna
FOILED KIDNAPPING RESCUE OF FIVE (5) VICTIMS INCLUDING THREE CHILDREN 28TH MARCH, 2021. The Kaduna Police Command wishes to inform the general public of its relentless effort to curb the menace of armed banditry, kidnapping, rustling and armed robbery in the state and the successes recorded in the …
Read More »RESCUE OF EIGHT (8) KIDNAPPED VICTIMS AND RECOVERY OF AK49 RIFLE
On 29th March 2021 at about 0600hrs men of Operation Puff Adder II attached to Kaduna Command while on routine patrol along Galidamawa/Kidandan area of Giwa LGA intercepted a group of armed bandits alongside some victims in their possession on sighting the operatives they took to their heels abandoning their …
Read More »An Yi Taron Tunawa Da Ranar Mata Ta Duniya A Kaduna
An Yi Taron Tunawa Da Ranar Mata Duniya A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi An yi kira ga daukacin matan Jihar Kaduna da Nijeriya baki daya da su mayar da hankali wajen tsayawa domin neman mukamai daban daban ta yadda suma za su samu damar a dama da su kamar yadda …
Read More »