Home / Tag Archives: Lebo

Tag Archives: Lebo

YADDA LAMIDI APAP YA SHA DA KYAR A KOTUN ABUJA

Sakamakon irin yadda al’amura suka kasance tun bayan kammala zaben shugaban kasa na shekarar 2023 da ya gabata, jam’iyyar Lebo ta shiga cikin wani hali na tsaka mai wuya Inda aka samu wadansu bangarori biyu masu ikirarin cewa suke da shugabancin jam’iyyar a mataki na kasa. Kamar dai yadda lamarin …

Read More »

JAMA’A NE SUKA TSAYAR DA NI TAKARA – SIDI BAMALLI

DAGA IMRANA ABDULLAHI Ibrahim Sidi Bamalli, dan takarar kujerar majalisar Dattawa ne a yankin shiyya ta daya a Jihar Kaduna karkashin jam’iyyar Lebo ya bayyana cewa yanci,Cancanta kuma da mutane ne suka ce sai ya tsaya wannan takarar domin shekaru sa sun kai abin da ake bukata saboda ya wuce …

Read More »

Zaben APC Ci Gaban Abin Da PDP Ta Bari Ne

Daga Imrana Abdullahi Sakataren jam’iyyar Lebo na kasa Umar Ibrahim Mairakumi, ya bayyana cewa Sakacin Gwannati ne ke kawo matsalar rashin tsaro sakamakon rashin adalci, yara sun kammala karatu ba abin yi har al’amura suka tabarbare a ko’ina. Umar Ibrahim Mairakumi ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa …

Read More »