Daga Imrana Abdullahi A wani zama na musamman da kungiyar matasa kwararru ‘yan asalin jihar Kano, mai suna Kano Youth Professionals, mazauna kudancin Najeriya da kuma Arewa ta Tsakiya, su ka yi a Kaduna yau Talata, sun yaba matuka da yadda Sarkin Kano Aminu Ado Bayero yake tafiyar da mulkinsa. …
Read More »Kungiyar Matasan Kitistoci Ta Arewa Sun Yabawa Gwamnatin Tarayya A Game Da Bayar Da Tallafi A Kan Kudin Sufuri
Kungiyar matasan Kiristoci (NCYP) da ke yankin arewacin Najeriya sun bayyana cikakken farin ciki da gamsuwarsu game da abin da Gwamnatin tarayya ta yi na bayar da tallafin sufuri da kashi Hamsin (50) cikin dari a lokacin bukukuwan Kirsimati da na sabuwar Shekara da tallafin zai shafi wadansu muhimman hanyoyi …
Read More »Shugaban Matasan PDP Na Shiyyar Arewa Maso Yamma Ya Yabawa Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar Wazirin Adamawa Dan Takarar jam’iyyar PDP Na Shugaban kasa a 2023
Shugaban Matasan PDP Na Shiyyar Arewa Maso Yamma Ya Yabawa Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar Wazirin Adamawa Dan Takarar jam’iyyar PDP Na Shugaban kasa a 2023 Shugaban matasan jam’iyyar PDP na shiyyar Arewa maso Yamma Alhaji Atiku Muhammad Yabo Sarkin Yakin Yabo, ya fito fili ya yabawa irin …
Read More »Matasa Sun Kashe Barawon Mashin A Soba
…..Wasu Fusatattun Matasa Sun Kashe Wanda Ake Zargi Da Satar Mashi Suka Kona Gawarsa A Soba Wadansu Fusatattun matasa a karamar hukumar da ke cikin Jihar Kaduna sun kashe wani matashi mai shekaru 25 da aka bayyana sunansa da Sani Adamu da yake a Tashar Iche Maigana sun kuma Kona …
Read More »KUNGIYAR MATASAN NAJERIYA NA GOYON BAYAN SANATA YARI
Daga Imrana Abdullahi Daukacin yayan kungiyar matasan Najeriya sun bayyana cikakken hadin kansu da goyon baya ga zababben Sanata Abdul’Aziz Abubakar Yari Shetiman Zamfara domin ya Dare kujerar shugaban majalisar Dattawa ta kasa. Yayan kungiyar sun bayyana hakan ne a lokacin da suka kai wata ziyara ofishin hedikwatar jam’iyyar …
Read More »Kungiyar matasa ta kaiwa ‘yan gidan yari tallafin Ramadan
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Wata qungiyar jin qai ta matasa mai suna Mercy Charity Givers dake garin Kafanchan a qaramar hukumar Jama’a ta jihar Kaduna ta kaiwa ‘yan gidan yarin Kafanchan ziyara tare da raba musu kayan abincin buda baki. Da take jawabi ga ‘yan gidan gyara halinka, shugabar qungiyar, Aisha …
Read More »Za A Samawa Maza, Mata Da Matasa Aiki A Najeriya – Aliyu Waziri
Mustapha Imrana Abdullahi Wani jagoran kokarin tabbatar da rayuwar jama’a ya kara inganta a tarayyar Nijeriya honarabul Dokta Aliyu Muhammad Waziri ya jaddada kudirin Gwamnatin tarayyar Najeriya na ganin an samawa Maza,Mata da matasa ayyukan yi na bai daya ta hanyar koya masu kiwon Kaji. Shugaban kungiyar Noman Zamani ta …
Read More »Kadade Ne Ya Fi Cancantar Zama Shugaban Matasan PDP Na Kasa – ASMEFO
Hadaddiyar kungiyar ‘yan Arewa masu amfani da sabbin kafafen yada zumunta don yada angizon jam’iyyar PDP a Arewa, wato Arewa Social Media Forum for PDP ta bayyana goyon bayanta ga takarar Hon. Muhd Kadade Suleiman a matsayin shugaban matasan jam’iyyar PDP na kasa. Shugaban kungiyar na kasa Alhaji Yusuf Abubakar …
Read More »Mutanen Yankin Arewacin Najeriya Ba Na Sayarwa Ba Ne – Dokta Hakeem Baba Ahmed
Mustapha Imrana Abdullahi Al’ummar yankin arewacin Najeriya sun bayyana ra’ayinsu game da batun zaben shekarar 2023 mai zuwa, inda suka fara cewa duk masu tunanin za su iya sayen kuri’ar mutanen yankin su na ba ta wa kansu lokaci ne domin yankin ba na Sayarwa ba ne. Bayanin hakan ya …
Read More »Za A Koyawa Matasa 500 Sana’o’in Fasahar Zamani
Mustapha Imrana Abdullahi Cibiyar da ke kokarin ganin rayuwar matasa ta inganta mai suna IRIBID da ta kasance mai zaman kanta ta bayyana cewa ta shirya horar da matasa 500 sana’o’in da ake horar da jama’a ta hanyar amfani da yanar Gizo da nufin kowa ya samu damar dogaro da …
Read More »