Home / Tag Archives: Matasa (page 3)

Tag Archives: Matasa

Ina Neman Hakki Na Ne A Gaban Kotu – Musa Gashash

Daga  Imrana Kaduna Sardaunan matasan Nijeriya Alhaji Mohammed Ibrahim Musa Gashas ya maka rundunar Sojin Nijeriya a gaban babbar Kotun Tarayya da ke da zamanta a Kaduna yana neman hakkinsa Mai Shari’a Alkaliyar babbar Kotun tarayya  Z. B Abubakar, ta karatu karar a lokacin wani zaman kotun da aka yi …

Read More »

Ana Gayyatar Jama’a Yi Wa Gwamnan Sakkwato Addu’a

SANARWA TA MUSAMMAN. A  Ci gaba da yin  Addu’oin Neman samun  Nasarar shari ar da za a yanke hukuncinta a  Kotun Koli Ga Mai Girma Gwamnan Jihar Sokoto Alhaji Aminu Waziri Tambuwal Mutawallen Sakkwato, Ana Shedawa Daukachin Masoyan Mai Girma Gwamnan Cewa Yau Alhamis Za’a hadu da misali  Karfe 03:00 …

Read More »