Daga Imrana Kaduna Sardaunan matasan Nijeriya Alhaji Mohammed Ibrahim Musa Gashas ya maka rundunar Sojin Nijeriya a gaban babbar Kotun Tarayya da ke da zamanta a Kaduna yana neman hakkinsa Mai Shari’a Alkaliyar babbar Kotun tarayya Z. B Abubakar, ta karatu karar a lokacin wani zaman kotun da aka yi …
Read More »Ana Gayyatar Jama’a Yi Wa Gwamnan Sakkwato Addu’a
SANARWA TA MUSAMMAN. A Ci gaba da yin Addu’oin Neman samun Nasarar shari ar da za a yanke hukuncinta a Kotun Koli Ga Mai Girma Gwamnan Jihar Sokoto Alhaji Aminu Waziri Tambuwal Mutawallen Sakkwato, Ana Shedawa Daukachin Masoyan Mai Girma Gwamnan Cewa Yau Alhamis Za’a hadu da misali Karfe 03:00 …
Read More »