…. Ya’yan Jam’iyyar sun tabbatar da Gwamna Matawalle a matsayin Jagora Daga Imrana Abdullahi Dubban magoya bayan jam’iyyar APC reshen jihar Zamfara suka fito domin zaben sababbin shugabanninsu a matakin mazabu guda dari da Arba’in da Bakwai wanda aka gudanar a ranar Assabar. Yan jaridun da suka zagaya wuraren gudanar …
Read More »An Yi Kira Ga Daukacin Yan Nijeriya Su Zabi Masu Mutunci
Mustapha Imrana Abdullahi Alhaji Shehu Dalhatu ya yi kira ga daukacin al’ummar Nijeriya da su tabbatar sun zabi wadanda suke yayan mutane wato wanda yake dan mutane da ke da mafadi ba masu kunnen kashi ba. Shehu Dalhatu ya yi wannan kiran ne lokacin da yake tattaunawa da manema labarai …
Read More »Hukumar Zabe Ta Dage Zabe A Kaduna
Mustapha Imrana Abdullahi Hukumar Zaben kananan hukumomi ma8 zaman kanta a Jihar Kaduna ta sanar da dage zaben kananan hukumomi zuwa ranar 4 ga watan Satumba,2021. Shugabar hukumar Dokta Saratu Binta Dikko – Audu ce ta sanar da hakan a wajen taron masu ruwa da tsaki a kan harkokin zaben, …
Read More »An Yi Taron Lallashi Da Ban Hakuri A Mazabar Kujama
An Yi Taron Lallashi Da Ban Hakuri A Mazabar Kujama Mustapha Imrana Abdullahi Yayan jam’iyyar APC na mazabar Kujama da ke karamar hukumar Chikun a Jihar Kaduna sun yi taron lallashin yayan jam’iyyar domin kowa ya taho a hada kai ta yadda za a samu nasarar lashe zaben shugaban karamar …
Read More »Ba Za Mu Bayar Da Ranar Zabe Ba – Wusono
Mustapha Imrana Abdullahi Sakataren jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna Alhaji Ibrahim Aliyu Wusono ya bayyana cewa su a matsayinsu na yayan PDP a Jihar Kaduna ba za su bayar da wata ranar yin zaben kananan hukumomi kamar yadda hukumar zabe ta SIECOM ta bukace su su yi ba. Ibrahim Aliyu …
Read More »Hukumar Zaben Jihar Kaduna Ta Dage Ranar Zaben Kananan Hukumomi
Hukumar Zaben Jihar Kaduna Ta Dage Ranar Zaben Kananan Hukumomi Mustapha Imrana Abdullahi Hukumar zabe mai zaman kanta a Jihar Kaduna ta dage lokacin gudanar da zaben da ta shirya yi a ranar 15 ga watan Mayu 2021 domin zaben shugabanni da Kansiloli a matakan Kananan hukumomin Jihar. Mai rikon …
Read More »Majalisa Za Ta Mara Wa INEC Baya Don Gudanar Da Ingataccen Zabe A 2023 — Ahmed Lawan
Majalisa Za Ta Mara Wa INEC Baya Don Gudanar Da Ingataccen Zabe A 2023 — Ahmed Lawan Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya bada tabbacin cewa majalisar dokoki ta tarayya za ta bada dukkan goyon bayan da ake bukata ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC …
Read More »Kungiyar Marubuta Labarin Wasanni Sun Zabi Isiah Benjamin shugaba Da Jocob Dickson Sakatare
Kungiyar Marubuta Labarin Wasanni Sun Zabi Isiah Benjamin shugaba Da Jocob Dickson Sakatare Imrana Abdullahi Kungiyar marubuta labarin wasanni ta kasa reshen Jihar Kaduna sun zabi sababbin shugabannin da za su ja ragamar shugabancin kungiyar. An dai sake zaben Kwamared Isiah Kemje Benjamin da Okpani Jocob Onjewu Dickson a matsayin …
Read More »Har Yanzu Shehu Sani Na Jam’iyyar PRP
Har Yanzu Shehu Sani Na Jam’iyyar PRP Imrana Abdullahi Sanata Shehu Sani da ya wakilci yankin Kaduna ta tsakiya a majalisar Dattawan Nijeriya tsawon shekaru hudu ya bayyana cewa har yanzu ya na nan a cikin jam’iyyar ceton Talakawa mai suna PRP. Shehu Sani ya bayyana hakan ne a lokacin …
Read More »MUN KARBI FADUWAR PDP DA MUTUNCI DA DATTAKO – GWAMNAN BAUCHI
MUN KARBI FADUWAR PDP DA MUTUNCI DA DATTAKO – GWAMNAN BAUCHI Jamilu Bauchi : Yace rashin nasarar darasine garemu baki daya Gwamna Bala Muhammad Abdulkadir na jihar Bauchi ya bayyana jindadinsa da Godiyarsa ga daukancin mambobin PDP da goyon baya da yarda da rashin Nasara da aka yi a jam’iyyar …
Read More »