Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin yadda tsohuwar Gwamnatin Dafta Bello Matawalle ta bar wa sabuwar Gwamnati karkashin Dafta Dauda Lawal bashin Albashi na tsawon watanni uku amma a yanzu sabon Gwamnan ya biya ma’aikatan Jihar Zamfara albashin watanni biyu ya sa kungiyoyin kwadago na NLC da TUC murna da farin …
Read More »Neman Ci Gaban Jihar Zamfara Yasa Gwamna Dauda Lawal Tafiya zuwa Abuja
Fassara Imrana Abdullahi, Kaduna Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal wanda ya kai ziyara ga masu ruwa da tsaki a Abuja ya jaddada kudirinsa na kawo sauyi a jihar a dukkan bangarorin aikin Gwamnati da nufin jama’a su samu sa’ida a harkokin rayuwarsu ta yau da kullum. A wata sanarwa …
Read More »AN MIKAWA KOTU MOTOCIN MATAWALLE – YAN SANDA
 Duk motocin da rundunar ‘yan sandan Jihar Zamfara ta kwace daga hannun tsohon gwamnan jihar, Bello Matawalle, an mikawa kotu ne a ranar Asabar. Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, ASP Yazid Abubakar, ya tabbatar da faruwar lamarin a ranar Asabar din da ta gabata ta …
Read More »ABUBUWAN DA TALAKAWAN ZAMFARA KE BUKATA – NAFARU
HONARABUL BASHIR NAFARU, Talatar Mafara da ke cikin Jihar Zamafara ya bayyana irin abubuwan da talakawan Jihar ke bukata wajen sabuwar zababbiyar Gwamnati karkashin jagorancin Gwamna Dokta Dauda Lawal. Honarabul B Nafaru, ya ce bayan mika cikakkiyar godiya ga Allah madaukakin sarki da ya ba su wannan Gwamnatin, “abu na …
Read More »POLITICS IS OVER, IT IS NOW TIME TO RESCUE ZAMFARA – GOVERNOR LAWAL TELLS ASSEMBLY MEMBERS
By Imrana Abdullahi Zamfara State Governor, Dauda Lawal, has urged the new members of Zamfara State House of Assembly to unite and work for the interest of the state. In a statement Signed SULAIMAN BALA IDRIS Senior Special Assistant (Media and Publicity) to Govenor of Zamfara State and …
Read More »POLICE RECOVER VEHICLES LOOTED BY MATAWALLE ON COURT ORDER, SAYS ZAMFARA GOV’T
…Recovered Over 40 Vehicles In an effort to move the state forward Zamfara State Government has cleared the air on the operation of the Nigeria Police Force that led to the recovery of vehicles looted by the former State Governor, Bello Mohammaed Matawalle. In a statement Signes by SULAIMAN BALA …
Read More »Majalisar Wakilai: Sani Jaji Zai Maye Gurbin Abbas Tajuddeen?
Daga Imrana Abdullahi Kamar yadda wadansu bayanai suka bayyana a kafar yada labarai ta jaridar Leadership da ke da babban ofishinta a Abuja na bayanin cewa akwai yuwuwar shirin canza dan majalisar da jam’iyyar APC ke son ya zama shugaban majalisar wakilai ta kasa da tun farko jam’iyyar ta bayyana …
Read More »AN KASHE MUTANE 26 A JIHAR ZAMFARA
Daga Imrana Abdullahi Wadansu ina da kisa da ake kyautata zaton cewa ‘yan ta’adda ne sun kai wani mummunan sabon hari kan manoma a wasu ƙauyukan Jambako, Sakida da Saulawa na Ƙaramar Hukumar Maradun da ke Jihar Zamfara kuma sun kashe mutum 25. Kamar yadda rahotannin suka tabbatar Wani ganau …
Read More »BAN BAYYANA KADARORIN TIRILIYAN 9 BA – GWAMNA ZAMFARA
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin yadda wadansu mutane da suka shahara wajen yada jita – jitar cewa wai Dokta Dauda Lawal Dare, Gwamnan Jihar Zamfara ya bayyana cewa tsakanin makudan kudi kasa da kuma Kaddarori ya na da naira biliyan tara. Gwamna Dauda Lawal Dare ya fito fili ya bayyana …
Read More »MATAWALLE YA RUSA MAJALISAR ZARTASWA, YA SAUKE MASU MUKAMAN SIYASA
Gwamnan jihar Zamfara (mai barin gado) Bello Muhammad Matawalle ya amince da rusa majalisar zartarwa ta jihar tare da sauke duk wasu mukamai na siyasa daga mukamansu. An bayyana hakan ne a wata sanarwa da sakataren dindindin na majalisar zartarwa Dokta Lawal Hussein ya sanyawa hannu yana mai cewa rushewar …
Read More »
THESHIELD Garkuwa