Daga Imrana Abdullahi Sabanin irin yadda kafar yada labarai ta gidan Talbijin ta channels ta rika yada labarin cewa Sarkin Kauran Namoda Alhaji Ahmad Muhammad Asha, ya rasu ne sakamakon cutar Covid – 19 da ake kira Korona. Faruwar wannan lamari na yada labarin mutuwar da kuma danganta lamarin na …
Read More »Yan Sanda Sun Gano Sunayen Manyan Yan Siyasa A Gidan Matsfa
Imrana Abdullahi Rundunar yan sanda ta kasa a Jihar Zamfara karkashin jagorancin kwamishinan yan Sanda Usman Nagoggo sun bayyana bankado sunayen wadansu manyan yan siyasa a gidan Matsafa. Kwamishina Usman Nagoggo ya bayyana cewa sun samu nasarar bankado wannan gidan ne sakamakon bayanan sirrin da rundunar ta samu. An dai …
Read More »Jihar Zamfara Na Da Yayan Bedin Da Ya Fi Na Kowace Jiha Kyau – Zailani Baffa
Mustapha Imrana Abdullahi An bayyana Jihar Zamfara a matsayin jihad da ke da yayan Bedin da ya ci na kowace Jihar kyau a fadin Nijeriya. Zailani Baffa mai taimakawa Gwamnan Jihar Zamfara ne a kan harkokin yada labarai ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da kafar yada labarai …
Read More »