Daily Archives: September 16, 2022

Wani Dan Jarida A Kaduna Zai Taimaka Da Kodarsa

Ceton Rayuwar Wani wani dan jarida mazaunin Jihar Kaduna kuma tsohon sakataren kungiyar yan jarida ta kasa reshen Jihar Kaduna, kwamared John Femi Adi, ya bayyana aniyrsa ta bayar da taimakon Kodarsa ga diyar tsohon mataimakin shugaban majalisar Dattawa Sanata Ekweremadu. Ya dai bayyana hakan ne a wani rubutun da …

Read More »