Home / Big News / An Samu Korona Bairus A Jihar Kano

An Samu Korona Bairus A Jihar Kano

Kamar yadda rahotanni ke cewa Annobar covid – 19 da ake kira Korona bairus  ta bulla Jihar Kano, kamar yadda babban darakta a ma’aikatar lafiya ta jihar Dakta Imam Wada Belli ya tabbatar da cewa cutar ta bulla jihar.

Dakta Imam Wada Bello ya ce nan gaba a yau Gwamna Abudllahi Umar Ganduje zai yi karin bayani kan bullar cutar a jihar.

Kamar yadda bayanin ya tabbatar da cewa mutum daya ne ya aka samu ya kamu da cutar covid – 19 a Jihar.

About andiya

Check Also

Dangote, Pope Leo XIV, Trump, Xi Jinping, others Named in TIME 100 Most Influential People for 2026

  Renowned African industrialist and philanthropist, Aliko Dangote, has been named among TIME Magazine’s 100 …

Leave a Reply

Your email address will not be published.