Ibrahim Salihu is a young horticulturist from Kaduna State who is making remarkable strides in transforming arid and desert-prone areas into thriving green forests. Through the annual planting of millions of trees, he is actively combating desertification, deforestation, and the growing threats of climate change in Northern Nigeria. He …
Read More »Daily Archives: April 3, 2026
Gwamna Lawal Ya Sake Lashe Lambar Yabo Ta Gwamnan Shekara A Landan
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya samu babbar karramawa a matakin ƙasa da ƙasa bayan da aka ba shi lambar yabo ta “Gwamnan Shekara” a bikin Fuskar Jagoranci a Afirka 2026, wato Face of Africa Leadership Award 2026, da aka gudanar a birnin Landan. Wannan karramawa ta fito ne daga …
Read More »Ina Nan Kan Takarata – Shettima Usman Yerima
Dan takarar neman kujerar dan majalisar dattawa daga yankin mazabar Kaduna ta tsakiya Kwamared Yerima Usman Shettima, ya bayyana cewa ya na Nan a kan matsayinsa na dan takarar majalisar dattawa ba gudu ba ja da baya. Shettima Usman Yerima ya bayyana hakan ne a wajen wani babban taron …
Read More »
THESHIELD Garkuwa