Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana matuƙar alhini da jimami kan mummunan harin da ’yan bindiga suka kai a wasu ƙauyuka na Ƙaramar Hukumar Bukkuyum, wanda ya yi sanadin salwantar rayukan bayin Allah tare da jikkata wasu da dama. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar da …
Read More »Daily Archives: April 12, 2026
Auwalu Yaro Mai Kyau Na Taimakon Rayuwar Bil’adama Ne – Dokta Bashir Umar
…Mun Gamsu – Kabiru Jarumi Daga Imrana Abdullahi Dokta Bashir Umar Muhammad, Sakatare Janaral na tafiyar dan takarar Sanatan yankin Kaduna ta tsakiya Ambasada Shettima Usman Yerima, tafiyar da ake kira ( Capacity Movement) ya bayyana cewa sun je wajen taron da aka yi ne na dan majalisar dokokin Jihar …
Read More »
THESHIELD Garkuwa