Home / Labarai / Allah Ya Yi Wa Samanja Mazan Fama Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Samanja Mazan Fama Rasuwa

 

Usman Baba Pategi, wanda aka fi Sani da ‘Samanja’ ya rasu ne a Kaduna
Ya rasu ya na da shekaru 81 a duniya.
Za’a yi Jana’izarsa a gidansa da ke Kabala Coustain cikin garin Kaduna da karfe 10 na Safiyar nan

About andiya

Check Also

NA 8 Div Sokoto new GOC,  General Ibikunle assumes

S. Adamu, Sokoto A new GOC for the 8 Division Nigerian Army, Sokoto , appointed …

Leave a Reply

Your email address will not be published.