By Sani Gazas Chinade, Damaturu Governor Mai Mala Buni of Yobe State has congratulated Nigeria and Nigerians on the occasion of the 62nd independence anniversary of the country. In a press statement signed by Mamman Mohammed, Director General Press and Media Affairs, the Governor noted that in spite of …
Read More »BABU KAMSHIN GASKIYA A LABARIN MAIDO DA CIN HANCIN WASU KUDADE DAGA MAMBOBIN PDP.
Kwamitin zartaswa na jam’iyar PDP ya samu rahoto akan wasu labaran kanzon kurege dake yawo a kafafen sada zumunta domin ɓata suna, akan wasu kudade da aka ce an bayar da su a matsayin alawus alawus na gidaje da aka baiwa wasu mambobin PDP da kwamitin zartaswar ta da …
Read More »Na Amince Da Hukuncin Kotu – Ahmad Lawan.
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan ya ce ba zai daukaka kara kan hukuncin da babbar kotun tarayya da ke Damaturu a jihar Yobe ta yanke ranar Laraba kan zaben Sanatan Yobe ta Arewa da ke gabatowa ba inda ta dakatar shi daga shiga zabe. Lawan …
Read More »ZAMFARA APC TO MOBILIZE 1MILLION VOTES FOR TINUBU/ SHATTIMA
Zamfara State All Progressives Congress APC has fashioned out plans to mobilize one million votes for Tinubu/Shattima Presidency in the forthcoming 2023 general elections. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State revealed that This was made known by the state Chairman of …
Read More »Ustaz Yunus SAN Condenm Online Media Report Credited To Him
BY SANI ALIYU, Zaria A Senior Advocate of Nigeria (SAN) Ustaz Usman Yunus has condemned in totality the online media report credited in his name that the Kaduna – Abuja Highway is not safe security wise. He said, as far as he is concern there is no …
Read More »EIU’s COMMENT ON RESILIENT ECONOMY REFLECTS WELL ON PRESIDENT BUHARI-BMO
The Economist Intelligence Unit, (EIU’s) description of Nigeria’s economy as ‘a resilient one’ is a testimony to the good works of the President Muhammadu Buhari administration in the last seven years. The Buhari Media Organisation (BMO) said in a statement signed by its Chairman Niyi Akinsiju and Secretary Cassidy …
Read More »Lalacewar Darajar Naira: A Cire Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Emefiele – Kailani
Sakamakon irin tsananin damuwar da yan Najeriya suka shiga biyo bayan koma bayan da aka samu na lalacewar darajar kudin Naira ya sa wasu daga cikin kasar na kiraye kirayen a cire Gwamnan Babban Bankin kasa, Mista Godwin Emefiele daga shugabancin Bankin. Shugaban wata babbar kungiyar da ke kokarin ilmantar …
Read More »AN KAMMALA SHIRIN FARA TATTAUNA AL’AMURAN TSARO TSAKANIN NIJAR DA NAJERIYA A KATSINA
DAGA IMRANA ABDULLAHI A kokarin ganin an samar da ingantaccen tsarin kula da tsaron lafiya da dukiyar jama’ar kasashen Najeriya da Janhuriyar Nijar a halin yanzu kasashen biyu suka shirya wani gagarumin taron tattauna batutuwan tsaro domin samawa al’ummar kasashen biyu da nufin samo mafita. Taron da za a yi …
Read More »KU ZABI GWAMNA MUHAMMAD BELLO MATAWALLE – SULEIMAN SHU’AIBU SHINKAFI
…Suleiman Shinkafi Ya halarci taron Yan asalin Jihar Zamfara a Kaduna …Domin Ci Gabab Al’umma IMRANA ABDULLAHI DAGA KADUNA Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, ya bayyana kungiyar al’ummar Zamfarawa mazaunan Kaduna da cewa wani babban abin alkairi ne saboda haka a madadin mai girma Gwamnan Jihar Zamfara Muhammadu Bello Matawalle, bayyana …
Read More »Al’amura Sun Dai- daita Kan Hanyar Kaduna Zuwa Abuja
Imrana Abdullahi Daga Kaduna Biyo Bayan irin tsaiko da jerin Gwanon motocin da aka samu a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja a halin yanzu duk al’amura sun dai- daita domin hanya ta bude ana wucewa ba tare da wata matsala ba. Bayan kwashe wadansu kwanaki ana aiki tsakanin Gwamnatin Jihar …
Read More »