MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna a karkashin jam’iyyar APC Dokta Abdulkadir Durunguwa ya bayyana cewa burinsa shi ne samar da dauwamammen zaman lafiya a Jihar Kaduna. Abdulmalik Duringuwa ya bayyana hakan ne a lokacin da yake jawabi a wajen bude bakin da ya shiryawa yan jarida da …
Read More »Sallah celebrations: Kaduna church sow clothes, distributes foodstuffs and splashes Cash to over 50 orphans .
The general overseer of Christ evangelical and life intervention church pastor yohanna buru has distributed sallah New clothes, food item’s and Cash to Muslims orphans and widows for the festivities. According to him this is to support the 50 orphans to celebrate the sallah with joy and happiness like …
Read More »YAN BINDIGA SUN KASHE MA’AIKATA 36 A JIHAR KADUNA – YAN KWADAGO
Shugaban kungiyar kwadago reshen Jihar Kaduna kwamared Ayuba Magaji Suleiman ya bayyana cewa ma’aikata mutum 36 ne suka rasa rayukansu sakamakon matsalar yan bindiga a Jihar. Sakamakon hakan ne ya sa a wajen taron bikin yayan kungiyar kwadagon domin murnar ranar bikin ma’aikata ta duniya aka yi shuru na minti …
Read More »BIKIN RANAR MA’AIKATA :AN YI ADDU’AR NEMAN TAIMAKON ALLAH A MASALLACIN JUMA’A
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI A kokarin ganin an yi bikin ranar ma’aikata kamar yadda aka saba a kowace shekara an gudanar da addu’o’in neman ci gaba da taimakon Allah a masallaci da Coci a Jihar Kaduna. Kamar dai yadda muka kawo maku rahoton cewa a ranar …
Read More »NA FITO TAKARA DOMIN JAMA’A NE – SARDAUNA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI HONARABUL Usman Ibrahim ( Sardaunan Badarawa) ya bayyana cewa ya fito takara ne domin taimakawa rayuwar dimbin al’umma ta inganta. Honarabul Usman Ibrahim ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da manema labarai jim kadan bayan an kammala tantance shi a matsayinsa na dan takarar …
Read More »ADAM MUHAMMAD NAMADI ZAI FAFATA DA DUK WANI DAN TAKARA – UMAR
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An bayyana dan takarar neman kujerar majalisar wakilai ta tarayya karkashin PDP daga mazabar Kaduna ta tsakiya a Jihar Kaduna Adam Muhammad Namadi da cewa mutum ne da yake a shirye domin fafatawa da kowa ne dan takara. Malam Umar wanda ya wakilci dan takara Adam Muhammad …
Read More »KADA MA’AIKATA SU ZABI MASU KUNTATA MASU – SAKATARIYA CHRISTIANA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An bayyana taron fadakarwa ga ma’aikata da cewa saka ce da aka fara da kyakkyawan Zare. Bayanin hakan ya biyo bayan irin taron fadakarwar da Kungiyar Kwadago ta NLC ta fara yi ne a Jihar Kaduna arewacin tarayyar Najeriya. Sakatariyar kungiyar Christiana John Bawa ta …
Read More »GWAMNATIN MATAWALLE NA DA ALKIBLA – DOKTA SULEIMAN SHINKAFI
IMRANA ABDULLAHI An bayyana Gwamnatin Muhammadu Bello Matawalle na Jihara Zamfara da cewa gwamnati ce mai Alkibla da kowa ya san inda ta Dosa a duk fadin duniya baki daya. Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, Mai ba Gwamnan Jihar Zamfara shawara a kan hulda da kasashen waje da kuma yin yarjejeniya …
Read More »Tambuwal Accepts Resignation of 11 Commissioners, SSG, Chief of Staff
Gov. Aminu Waziri Tambuwal of Sokoto state has accepted the resignation of thirteen key portfolio holders in his administration. At the top of the list is Hon. Manir Muhammad Dan Iya, who was also the Overseer of the Ministry of Local Government and Chieftaincy Affairs. In a statement Signed …
Read More »Outbursts Against Buhari, Ango: Another Northern Group Joins AYCF, Lashes Baba-Ahmed
Another Northern Group, the Arewa Legacy Defenders (ALD) has joined in the barrage against Dr Hakeem Baba-Ahmed over his recent calls for President Muhammadu Buhari’s resignation and frontal attacks on the Convener of the Northern Elders Forum (NEF), Professor Ango Abdullahi. Baba-Ahmed has for the past few weeks indulged in …
Read More »