Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar jigawa Alhaji Muhammad Badaru Abubakar ya ware kudi kimanin Naira biliyan dubu N12.1 domin a kashe su a fanin aikin Gona a cikin kasafin kudi na shekarar 2021, wanda ya gabatar kwananan a gaban zauren majalisar Jiha. Gwamnan ya ce “Wannan wata hanyace ta samar …
Read More »Sarkin Musulmi Ya Kai Ziyarar Gaisuwa Ga Mai Unguwa
Sarkin Musulmi Ya Kai Ziyarar Gaisuwa Ga Mai Unguwa Imrana Abdullahi Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubalar ya kaiwa wani mai unguwa ziyarar gaisuwar rashin lafiya. Shi dai mai unguwar da ke Rijiyar Kade a karamar hukumar Kware cikin Jihar Sakkwato ya dade bashi da lafiya. Kamar yadda bayanai …
Read More »Al’ummar Igbo Za Su Gyara Nijeriya – Barista Christ Nnoli
Imrana Abdullahi Barista christ Nnoli, shugaban kula da walwala da jin dadin al’ummar Igbo na Jihar Kaduna kuma mataimakin shugaban Igbo na Jihohin arewa 19 ya bayyana cewa idan an ba al’ummarsa jagorancin Nijeriya za su ciyar da kasar tare da al’ummarta gaba kamar yadda aka sansu da bunkasa …
Read More »An Dakatar Da Wazirin Zazzau Ibrahim Aminu
An Dakatar Da Wazirin Zazzau Ibrahim Aminu Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta Dakatar da babban kansila a masarautar Zazzau wato wazirin Zazzau Alhaji Ibrahim Aminu. Takardar dakatarwar da babban kansilan an aike masa da ita ne daga ma’aikatar kula da harkokin kananan hukumomi da masarautun gargajiya a ranar Alhamis …
Read More »There Is Poor Nutrition System In Nigeria – Ex Emir Sanusi
As Nutrition Society of Nigeria said seven million Nigerians, suffered hunger in the second quarter of 2020, due to Covid-19, contributing to poor nutrition, former Emir of Kano, Muhammad Sanusi II, has expressed dismay over the poor nutrition status of Nigerians, especially among children. The former Emir, …
Read More »Shugaban NURTW Aliyu Tanimu Zariya Ya Kai Wa Sarkin Zazzau Ziyara
Shugaban kungiyar Direbobi ta kasa reshen Kaduna kwamared Alhaji Aliyu Tanimu Zariya, a lokacin da ya kai ziyarar taya murna ga mai martaba Sarkin Zazzau bisa matsayin Sarkin Zazzau na 19 da Allah ya bashi, a kwanan nan.
Read More »Allah Ya Yi Wa Farfesa Na Farko Likitan Dabbobi A Arewacin Nijeriya Rasuwa
Imrana Abdullahi Allah ya yi wa farfarsa na farko masanin maganin Dabbobi a yankin Arwwacin Nijeriya kuma mutum na farko a cikin al’ummar Nufawa daga Jihar Neja da ya zama farfesa wato Farfesa Shehu Bida Marafan Nupe rasuwa.
Read More »An Fasa Ofishin Alkalin Babbar Kotun Da Ke Shari’ar Sarkin Zazzau A Dogarawa
Imrana Abdullahi Biyo bayan yadda aka fasa ofishin mai shari’a a babbar kotun da ke Shari’a kan nada sabon Satkin Zazzau da iyan Zazzau Bashar Aminu ya kai a halin yanzu bayanai daga birnin Zazzau sun tabbatar mana cewa tuni mai gadin kotun na can yana amsa tambayoyi game da …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE LAUDS CONSTRUCTION OF GOVERNOR’S LODGES ACROSS THE 14 LOCAL GOVERNMENTS
His Excellency, Zamfara State Executive Governor Hon. Dr. Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) has commended the contractor handling the construction work of Bungudu Local Government Governors Lodge for carrying out a very excellent work that will stand the test of the time. The Governor made the commendation today …
Read More »Hakika Balarabe Musa Ya Yi Wa Kasa Aiki – Mohammadu Sanusi II
Hakika Balarabe Musa Ya Yi Wa Kasa Aiki – Mohammadu Sanusi II Mustapha Imrana Abdullahi Mai martaba tsohon Sarkin Kano Alhaji Muhammadu Sanusi II ya bayyana marigayi tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa a matsayin mutumin da ya bautawa kasa baki daya. Mai martaban ya bayyana …
Read More »