Home / andiya (page 413)

andiya

Dokta Garba Dantutture ya yi tuntubbe

A ‘yan kwanakin nan wasu faya-fayan bayanai da Dokta Garba Isiyaku Dantuture, Magatakardan Kwalejin Horas da Mallamai ta Tarayya (FCE) Katsina ya yi akan harkokun siyasa ya ke ta yawo a kafafen watsa labari na zamani. Kalaman da Dokta Garba Isiyaku ya yi sun biyo bayan wani taron karramawar da …

Read More »

Judiciary Must Go Digital – Masari

Governor Aminu Bello Masari has emphasized that as the economy and governance have gone digital, the judiciary too must go digital in operation. Alhaji Aminu Bello Masari was speaking during the swearing in of an Acting Grand Khadi, Alhaji Muhammad Kabir and the solicitor and permanent secretary in the ministry …

Read More »

Jihar Kaduna Abin Tausayi Ce – Mohammad Abubakar

Imrana Abdullahi An bayyana Jihar Kaduna a matsayin Jihar da ta zama abin tausayi sakamakon irin halin tattalin arzikin kasa da aka shiga. Tsohon Sakataren Ilimin karamar hukumar Kaduna ta Arewa Muhammad Abubakar ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema labarai a Kaduna. Ya ce halin da …

Read More »

Allah Ya Yi Wa Mai Kanti Baru Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Mai Kanti Baru Rasuwa Bayanan da muke samu daga tarayyar Nijeriya na cewa Allah ya yi wa tsohon shugaban kamfanin NNPC Dakta Mai Kanti Baru rasuwa. Alhaji Dakta Mai Kanti Baru kafin rasuwarsa shi ne shugaban hukumar NNPC da ya sauka kwanan nan A lokacin da …

Read More »