Daga Imrana kaduna Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i ta bayyana cewa in har mutane basa kiyayewa da dokar hana fita da aka kafa za ta toshe kafar kwanaki biyun da ake samu a lokacin dokar. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwar da Gwamnatin …
Read More »Senator Wamakko loses younger brother
Press Release The District Head of Gedawa,, Alhaji Buba Dangaladima Wamakko, Wamakko Local Government of Sokoto State, a younger brother to Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, a former Governor of the State, is dead. The deceased died in the early hours of Monday, April 6,2020, at the Uthmanu Danfodiyo University Teaching …
Read More »A Tribute To Alafo Of Afo Land, Oba Egunjobi On 62nd Anniversary On Throne
By, ADAMU MAMMAN KONTAGORA His Royal Majesty Oba S.A. Egunjobi II The Alafo Of Afo Land, Happy 62 Years On Throne. You Will Live Long On The Throne By The Grace Of God In the mid of 90s, I was posted to Ondo State for my NYSC after I successfully …
Read More »COVID 19: Sokoto CJ directs release of 100 inmates
From Mohammed Salisu in Sokoto Sequel to the raging global COVID 19 Pandemic, the Sokoto State Chief Judge, Hon. Justice Saidu Muhammad Sifawa, has directed the directed the release of over 100 inmates with minor offences, awaiting trials, who were unable to meet their bail conditions. This is also …
Read More »Fuel supply normalcy to be restored soon in Sokoto, Kebbi, DPR assured DPR
From Mohammed Salisu in Sokoto The Department of Petroleum Resources ( DPR), says normalcy of Petroleum supply will soon be restored to both Sokoto and Kebbi States, its Sokoto Operations Controller, Alhaji Muhammad Makera, has assured. Makera gave the assurance on Tuesday, in Sokoto, when he gave an update on …
Read More »Two clerics arrested for conducting congregational prayers In Kaduna
Two clerics arrested for conducting congregational prayers as KDSG warns against violating quarantine terms The Kaduna State Government wishes to commend citizens that are abiding by the terms of the quarantine imposed on the state as a preventive measure against Covid-19. The state government is especially grateful to religious and …
Read More »COVID-19: An Bayyana Dokar Hana Fita A Kaduna
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad ta bayyana kafa dokar hana fita a daukacin Jihar baki daya, saboda matsalar da aka samu ta rashin bin matakan da aka dauka tun farko domin hana samuwar cutar Covid- 19 da ake kira Korona bairus. Sai dai Gwamnatin ta …
Read More »Gwamnan Bauchi Na Dauke Da Cutar Korona Bairus
Imrana Abdullahi Ya zuwa yanzu dai bayanan da ke fitowa daga fadar Gwamnatin Jihar Bauchi da ke arewacin tarayyar Nijeriya na cewa Sanata Bala Abdulkadir Mohammed na dauke da cutar Korona bairus. Kamar dai yadda babban mai taimakawa Gwamnan a kan harkokin yada labarai, Muktar Gidado ya bayyana a cikin …
Read More »Shugaban Ma’aikatan Fadar Gwamnatin Nijeriya Ya Kamu Da Cutar Korona
Daga Imrana Kaduna Bayanan da ke fitowa daga tarayyar Nijeriya na cewa shugaban ma’aikatan Fadar shugaban kasa Abba Kyari, ya kamu da cutar Korona bairus. Kamar yadda bayanan ke fitowa ana kyautata taron cewa ya kamu da cutar ne a lokacin da ya kai ziyara kasashen Jamus da Misra …
Read More »Ga Jawabin Gwamnan Kaduna Game Da Cutar Korona birus
Korona Birus: Jawabin Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai Game Da Tsauraran Matakan Da Gwamnati Ta Dauka Domin Dakile Yaɗuwar Cutar Korona Baros Ya ku al’ummar Jihar Kaduna, Abin takaici ne yadda Cutar Korona Baros ta shigo kasarmu Nijeriya. A yau ina magana da ku ne domin in kara …
Read More »
THESHIELD Garkuwa