Home / Kasuwanci (page 4)

Kasuwanci

AN BUDE KASUWAR DUNIYA TA KADUNA

    DAGA IMRANA ABDULLAHI A Kokarin da Gwamnatin da shugaba Muhammadu Buhari ke yi wa jagoranci take yi na ganin al’amura baki daya sun kara inganta Gwamnatin ta jaddada kudirinta na ganin harkokin Noma sun ci gaba da bunkasa domin samun tattalin arziki mai karfi. Ministan ma’aikatar Noma Dokta …

Read More »

BA A KARA WA’ADIN CANZA KUDI BA

  …Ranar Litinin Ba Canji Sabanin irin yadda wadansu mutane ke yada jita – jitar cewa wai an kara lokacin canza takardun kudin da babban Bankin Najeriya bayan samun Umarnin Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Muhammadu Buhari na a sauya Fasalin kudi na takardun naira dari biyu, naira Daru biyar da …

Read More »

ZA A GINA SABUWAR KASUWA A GEIDAM

Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Gwamnan jihar Yobe ya rattaba hannu kan kwangilar N3.8bn ga gina sabuwar kasuwa irin ta zamani  a garin  Geidam kamar yadda gwamnatin sa ta yi alkawarin yi. Gwamnatin Yobe da kamfanin gine-gine na Green and Blue Communications & Electronics Ltd., suka rattaba hannu kan kwangilar …

Read More »

AN KADDAMAR DA TAKIN ZAMANI NA DANGOTE

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An bayyana kamfanin Dangote a matsayin katafaren kamfanin da ke kokarin bunkasa harkokin Noma a Najeriya, Afrika da duniya baki daya. Injiniya Dokta Mansir Ahmad ne ya bayyana hakan a lokacin kaddamar da Takin Zamani na Uriya wanda kamfanin Dangote ya samar domin ci gaban manoma da …

Read More »