Home / KUNGIYOYI (page 11)

KUNGIYOYI

An Yaudare Mu Ne – wadansu Mata

An Yaudare Mu Ne – wadansu Mata Mustapha Imrana Abdullahi Wadansu tarin mata da aka kwaso domin su kalubalanci gangamin yayan kungiyar kwadago ta kasa da take yi a Jihar Kaduna sun bayyanawa jami’an tsaro cewa yaudararsu aka yi da nufin za a yi taron siyasa ne, amma sai da …

Read More »

Mutane Na Kara Nutsewa Cikin Wahala A Kaduna

Mutane Na Kara Nutsewa Cikin Wahala A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda wakilinmu ya zagaya cikin garin Kaduna, ya ganewa idanunsa tare da tambayar al’umma halin da suka shiga ciki sakamakon matsalar da yajin aikin gargadi na kwanaki biyar da uwar kungiyar kwadago ta kasa ke gudanarwa a Jihar …

Read More »

Ina Jiran Su Kama Ni – Wabba

Ina Jiran Su Kama Ni – Wabba Shugaban kungiyar kwadago ta kasa kwamared Ayuba Wabba ya shaidawa wasu yan jarida da suka kutsa cikin jerin Gwanon masu Zanga zangar da ake a Kaduna cewa ya na jiran duk wanda ke son ya kamashi kamar yadda Gwamnan Jihar Kaduna ya rubuta …

Read More »

Kungiyar Matasan APC Za Su Kai Gwamnan Zamfara Kara Kotu

Kungiyar Matasan APC Za Su Kai Gwamnan Zamfara Kara Kotu Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar matasan jam’iyyar APC ta kasa karkashin jagorancin Dokta Suleiman Aliyu Shinkafi sun bayyana barazanar kai Gwamnan Jihar Zamfara kotun bunkasa kasashen Afrika in har ya kasa yi wa duniya bayani game da batun yin sulhu da …

Read More »