Home / News (page 128)

News

KWANKWASIYYA TA FARA RUSHE RUSHE A KANO

Daga Imrana Abdullahi Duk da irin halin matsin tattalin arzikin da al’ummar Najeriya Najeriya shiga ciki sai ga Gwamnatin Jihar Kano karkashin jagorancin zababben Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya samu nasarar lashe zabe karkashin jagorancin jam’iyyar Kwankwasiyya ta NNPP da tsohon Gwamnan Jihar Kano Dokta Rabi’u Musa Kwankwaso. Ita …

Read More »

EFCC Ta Gayyaci Tallen, Tsohuwar Minista

Tsohuwar ministar ma’aikatar da kula da harkokin mata Uwargida Pauline Talken ta je hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC ranar Juma’a don amsa tambayoyi kan zargin karkatar da kudi naira biliyan Biyu (2)  a lokacin da take kan mulki. An ruwaito Tallen, ta …

Read More »

GWAMNAN ZAMFARA YA CE A RIKA KIRANSA DAUDA LAWAL

DAGA IMRANA ABDULLAHI Kamar dai irin yadda babban mataimaki na musamman ga Gwamnan Jihar Zamfara a kan harkokin yada labarai Mustapha Jafaru Kaura ya fitar da wata sanarwa da aka mikawa kafafen yada labarai cewa Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da babban mataimaki na musamman ga gwamnan …

Read More »

JUDGE BELLO MUHAMMAD SHINKAFI 20 YEARS OF BEING A JUDGE

....20 blessed years with honesty and trust By Imrana Abdullahi The Governor of Zamfara State, Dr. Dauda Lawal Dare expressed his joy and happiness at the way Judge Bello Muhammad Shinkafi has completed 20 years of justice and justice in Zamfara State. Alhaji Ahmad Garba Yandi, the representative of Zamfara …

Read More »